Home General Sabuwar ƙungiyar matasan arewa ta bukaci sake nazari kan ƙudirin haraji

Sabuwar ƙungiyar matasan arewa ta bukaci sake nazari kan ƙudirin haraji

Sabuwar ƙungiyar matasan arewacin Najeriya ta LND ƙarkashin jagorancin shugabanta kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ta nemi a yi gyaran fuska ga sabon ƙudirin haraji mai cike da cece-kuce da shugaban ƙasar Bola Tinubu ya gabatarwa majalisar dokokin kasar.

Ƙungiyar ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis a Abuja a wajen gabatar da rahoton kwamitin kwararru da ta kafa domin yin nazari kan kudirin sake fasalin harajin da ya janyo cece-kuce a ƙasar.

Tun bayan gabatar da ƙudirin da shugaba Tinubu ya yi, na sake fasalin dokar haraji, ya haifar da zazzafar muhawara a fadin ƙasar, masamman masu fada a ji a yankin arewacin ƙasar da ke zargin zai haifar da koma baya ga yankin.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp