Home General Najeriya na cikin ƙasashen da ƙananan yara ba sa zuwa makaranta –...

Najeriya na cikin ƙasashen da ƙananan yara ba sa zuwa makaranta – Unicef

Yaran Fulani

Asusun ƙananan yara na Majalisar Ɗinkin Duniya, wato UNICEF, ya ce Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen duniya waɗanda yaran da ke ƙasar ba sa zuwa makaranta.

Al’amarin da galibi yawan rikice-rikice da rashin tsaro suka haifar a sassa da dama na ƙasar.

A sakamakon haka, wata mata ta sami karsashin kafa gidauniyar ilimi a wani ƙauye na jihar Filato, bayan da iyalai da dama suka kasa biyan kudaden makarantar yaransu.

Da gidauniyar ce take wayar da kai tare da taimakon yara suna zuwa makaranta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp