Asusun ƙananan yara na Majalisar Ɗinkin Duniya, wato UNICEF, ya ce Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen duniya waɗanda yaran da ke ƙasar ba sa zuwa makaranta.
Read Also:
Al’amarin da galibi yawan rikice-rikice da rashin tsaro suka haifar a sassa da dama na ƙasar.
A sakamakon haka, wata mata ta sami karsashin kafa gidauniyar ilimi a wani ƙauye na jihar Filato, bayan da iyalai da dama suka kasa biyan kudaden makarantar yaransu.
Da gidauniyar ce take wayar da kai tare da taimakon yara suna zuwa makaranta.












