Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da rashawa

Kungiyar dake kwarmata ayyukan cin hanci da manya laifuka ta duniya OCCRP ta sanya shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu cikin jerin shuwagabannin duniya dake suka fi kowanne cin hanci da rashawa da tsara manyan laifuka a fadin duniya.

Tsohon Shugaban Syria Bashar Al-Assad ne yazo na farko, “saboda abubuwan da suka faru a ƙasar a baya-bayan nan.

Shugaban Kenya William Ruto ne ya zo na biyu bayan ya samu ƙuri’a sama da 40,000. Duk da cewa shi ne ya fi kowa yawan ƙuri’u,

Sai shugaban Nijeriya Tinubu da ya zo a mataki na uku, yayin da cibiyar a karon farko ta bayar da lamba mai lakabin shugaban da ya fi ko wanne shugaban dadewa da bai tabuka komai ba ga shugaban Equatoria Gunea Teodoro Obiang Nguema Mbasogo.

Tun da fari dai kungiyar ta nemi kwararru, ‘yan jaridu da daidaikun mutane su kada kuri’a wajen zaben mutanen da suka fi aikata laifuka a bangaren cin hanci da rashawa a dukkan shekara.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 14 hours 42 minutes 48 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 16 hours 24 minutes 13 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com