Home General Gwamnatin Tinubu za ta magance rashin aikin yi a Nijeriya – Ministan...

Gwamnatin Tinubu za ta magance rashin aikin yi a Nijeriya – Ministan ƙwadago

Hoton Tinubu

Gwamnatin Nijerjiya tace za ta yi dukkan mai yiwuwa wajen magance matsalar rashin aikin yi da ya ddabi alúmmar kasar.

Ministan ƙwadago na Najeriya, Muhammadu Dingyadi, ne ya bayyana hakan yayin da ya ke kare kasafin kudin hukumar a gaban kwamitin majalisar dattija, karkashin sanatat Diket Plang, ministan ya tabbatar da yunkurin gwamnatin na magance matsalar ta rashin aiki yi.

“Muna aiki tuƙuru ba dare ba rana domin yaƙi da rashin aikin yi saboda yana cikin masu matuƙar muhimmanci a gare mu. Dukkan tsare-tsarenmu na koyar da sana’a mun yi su ne domin rage rashin aikin yi,” kamar yadda tashar Channels ta ruwaito.

A game da ƙididdigar rashin aikin yi na ƙasar, ministan bai bayyana adadi ba, inda ya ce, “muna ƙoƙari domin haɗa alƙaluma.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
COAS Ya Bukaci Bojojin Nijeriya da su Mayar da Hankali Wajen Kare Rayukan Fararen HulaTURA TA KAI BANGO: Bayan Mutuwar Bashar Sani, Dole ne Arewa Ta Fuskanci MatsalolintaDangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Fubara
X whatsapp