Home General Mayaƙan Boko Haram sun hana gudanar da Sallar Juma’ar a Kamaru

Mayaƙan Boko Haram sun hana gudanar da Sallar Juma’ar a Kamaru

Rahotanni daga ƙasar Kamaru sun ce barazanar kai harin mayakan Boko Haram a garin Garwa ya sanya hana Sallar Juma’ar da aka saba gudanarwa a yau, abin da ya jefa jama’a cikin ruɗani.

Bayanan sun ce tun da safe aka yi ta yaɗa labarin shirin kai harin ƴanta’addan, waɗanda suka zafafa hare-harensu a ƴan kwanakin nan, wannan ta sa shugabanni ɗaukar matakin dakatar da Sallar Juma’ar domin kare lafiyar jama’a.

Cikin manyan Masallatan da aka rufe yau har da Masallachin tsohon shugaban ƙasa Ahmadu Ahidjo.

Wakilin RFI hausa a Garwa Rilwanou Shehu Ousmane ya tabbatar da aukuwar lamarin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp