Home General Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Jam’iyyar PDP ta bukaci Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya koma cikinta.

Shugabar Matan Jam’iyyar ta shirya Arewa maso yammaci Amb. Zainab Audu Bako ce ta yi kiran yayi da take ganawa da manema labarai a jihar Kano.

Amb. Audu Bako ta ce Gwamnan Kano na da managarta halaye tun yana rike da mukamin Kwamishina,

“Matsayina na tsohuwar Kwamishina nasan irin Jajircewarsa yanzu kuma gashi yana Gwamna yakan baza kunnuwansa kasa domin jin koken Al’umma.

“Haka shugaba na gari ya kamata ya zama.

“Don haka kayi watsi da korayen korayen da ake maka na koma Jam’iyyar APC tun da ita kuma Jam’iyya NNPP rikici ya yi mata yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp