Home General Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Abba Ka dawo Jam’iyyar PDP – Zainab Audu Bako

Jam’iyyar PDP ta bukaci Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya koma cikinta.

Shugabar Matan Jam’iyyar ta shirya Arewa maso yammaci Amb. Zainab Audu Bako ce ta yi kiran yayi da take ganawa da manema labarai a jihar Kano.

Amb. Audu Bako ta ce Gwamnan Kano na da managarta halaye tun yana rike da mukamin Kwamishina,

“Matsayina na tsohuwar Kwamishina nasan irin Jajircewarsa yanzu kuma gashi yana Gwamna yakan baza kunnuwansa kasa domin jin koken Al’umma.

“Haka shugaba na gari ya kamata ya zama.

“Don haka kayi watsi da korayen korayen da ake maka na koma Jam’iyyar APC tun da ita kuma Jam’iyya NNPP rikici ya yi mata yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp