Home Labarai An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya –...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida da ɗari takwas a watanni shida na farkon shekara ta 2025 sanadiyyar matsalar tsaro da ke addabar sassa daban-daban na ƙasar.

Hakan na ƙunshe ne a cikin rahoton kamfanin Beacon Security and Intelligence Limited, mai nazari kan tsaro a Najeriya da yankin Sahel ya fita

Jihohin da aka fi kashe mutane a ƴan tsakankanin wata shidan su ne: Jihar Zamfara da ake kashe mutum 1088, sai Neja da aka kashe 1046, sai Borno da aka kashe 981 sai Katsina da aka kashe mutum 648 sai kuma Benue da aka kashe mutum 490 a kwanakin baya, kamar yadda rahoton ya bayyana.

Najeriya na fama da matsalar ƴan fashin daji a arewa maso yammacin ƙasar da Boko Haram a Arewa maso gabas da rikicin manoma da makiyaya a Arewa ta tsakiya sai kuma na ƴan awaren Ipob a gabashin ƙasar, lamarin da ke raba hankalin rundunar sojin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp