Home Labarai An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya –...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida da ɗari takwas a watanni shida na farkon shekara ta 2025 sanadiyyar matsalar tsaro da ke addabar sassa daban-daban na ƙasar.

Hakan na ƙunshe ne a cikin rahoton kamfanin Beacon Security and Intelligence Limited, mai nazari kan tsaro a Najeriya da yankin Sahel ya fita

Jihohin da aka fi kashe mutane a ƴan tsakankanin wata shidan su ne: Jihar Zamfara da ake kashe mutum 1088, sai Neja da aka kashe 1046, sai Borno da aka kashe 981 sai Katsina da aka kashe mutum 648 sai kuma Benue da aka kashe mutum 490 a kwanakin baya, kamar yadda rahoton ya bayyana.

Najeriya na fama da matsalar ƴan fashin daji a arewa maso yammacin ƙasar da Boko Haram a Arewa maso gabas da rikicin manoma da makiyaya a Arewa ta tsakiya sai kuma na ƴan awaren Ipob a gabashin ƙasar, lamarin da ke raba hankalin rundunar sojin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp