Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP.
Read Also:
Hakan na kunshe ne cikin wata Wasika da ya sanyawa hannu da kansa kuma aka aikawa Shugaban jam’iyyar PDP na mazabarsa ta Jada dake jihar Adamawa.
Ya ce ya fice daga jam’iyyar ne saboda mawuyacin halin da take cikin na rashin Tabbas.
Ya godewa Shugabannin jam’iyyar bisa gudunmawar da suka ba shi tun lokacin da ya shige tun a shekarun baya.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1490 days 7 hours 18 minutes 42 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1472 days 9 hours 7 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com