Home Labarai Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan Jami’ar Maiduguri da Muhammadu Buhari

Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan Jami’ar Maiduguri da Muhammadu Buhari

Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan jami’ar Maiduguri da sunan marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari daga Unimaid da ake kiranta a baya.

Tinubu ya ce ya dauki wannan mataki ne don girmama abubuwan da marigayi tsohon shugaban ƙasar na ayyukan alheri a Najeriya.

Bari mu maye gurbin sunan Jami’ar Maduguri da Jami’ar Muhammadu Buhari

Tun da farko dai, shugaban ya jinjina wa Buhari, inda ya ce duk da cewa ɗan adam tara ya ke bai cika goma ba, ammma ya bayyana shi a matsayin “mutumin kirki, mai mutunci da sanin ya kamata, da kishin kasa, da kyawawan dabi’u  da za su amfani har jikoki da kakanni.

Marigayi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya rasu ne a ranar Lahadin da ta gabata a wani asibiti da ke birnin Landan, inda aka kawo shi gida aka yi jana’izarsa a garin Daura na jihar Katsina a ranar Talata.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp