Home Labarai Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Gwamnatin Chaina ta bayar da tallafin dala miliya 1 domin tallafawa wadanda matsalar ambaliyar ruwa ta shafa a yakin arewacin Nijeriya.

Ministan kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki na kasar Abubakar Atiku bagudu ne ya bayyana hakan yayin da suke musayar sanya hannu da Ambasan kasar China Yu Dunhai a birnin tarayya Abuja.

Sanata Atiku Bagudu ya bayyana cewa tallafin na kasar Chaina ya zo a lokacin da ake bukatarsa, yana mai jaddada cewa hakan zai taimaka wajen karfafa kokarin gwamantin tarayya na isar da kayan agaji da farfado da rayuwar al’ummar da ambaliyar ta fi shafa.

“Muna da yakinin cewa bikin sanya hannu da muka yi a yau zai bude sabbin hanyoyin hadin gwiwa, da karfafa zumuncinmu domin amfanin dukkan jama’ar kasashenmu,” in ji Bagudu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp