Home Labarai Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash Amupitan

Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash Amupitan

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya aike wa majalisar dattawan ƙasar wasiƙar neman tantance tare da tabbatar da naɗin Farfesa Joash Amupitan (SAN) a matsayin sabon shugaban hukumar zaɓen ƙasar, INEC.

Shugaban Majalisar Dattawan ƙasar, Sanata Godswill Akapbio ne ya bayyana haka, yayin da ya karanto wasiƙar Shugaba Tinubu a zaman majalisar na ranar Talata.

Matakin na zuwa ne bayan amincewar majalisar magabatan ƙasar a makon da ya gabata.

Shugaba Tinubu ya buƙaci ƴanmajalisar su bai wa tantancewar ”muhimmancin gaske”.

Tinubu ya naɗa Farfesa Amupitan ne bayan ƙarewar wa’adin tsohon shugaban hukumar, Farfesa Mahmud Yakubu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
COAS Ya Bukaci Bojojin Nijeriya da su Mayar da Hankali Wajen Kare Rayukan Fararen HulaTURA TA KAI BANGO: Bayan Mutuwar Bashar Sani, Dole ne Arewa Ta Fuskanci MatsalolintaDangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Fubara
X whatsapp