Home Labarai Arzikin Najeriya ya bunƙasa da kashi 3.98 a rubu’i na uku na...

Arzikin Najeriya ya bunƙasa da kashi 3.98 a rubu’i na uku na 2025′

Old Naira

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya, NBS ta ce arzikin da Najeriya ke samarwa a cikin gida (GDP) ya ƙara da kashi 3.98 cikin 100 a rubu’i na uku na shekarar 2025.

Cikin rahoton da ta fitar, NBS arzikin cikin gida da Najeriya ta samu a watannin rubu’i na uku na shekarar ya zarta wanda ta samu a daidai wannan lokacin na shekarar 2024.

NBS ta ce fannin noma ne kan gaba a samar da arzikin da kashi 3.79 sai harkar masana’antu da ya ƙaru da kashi 3.77.

A baya-bayan nan dai ana samun raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya, kamar yadda hukumar ta NBS ke fitarwa, wani abu da gwamnatin ƙasar ke dangantawa da matakan inganta tattalin arziki da take ɗauka.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp