Home Labarai Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma (NANNM) ta Bukaci Adalci

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma (NANNM) ta Bukaci Adalci

Kungiyar ma’aikatan jinya da Ungozoma ta kasa (NANNM), reshen birnin tarayya Abuja, ta bukaci a yi adalci bisa cin zarafin da akayi kan mambarta Abalu Marvis ta asibitin kasa dake Abuja.

Shugabar kungiyar, kwared Deborah Yusuf ce ta bayyana hakan yayin da take ganawa da manema labarai a ranar juma’a, inda tayi zargin cewa Dr. Atinko-Sunday Ikeya na asibiti ya afkawa Marvis yayin da take tsaka da lura da marasa lafiya.

Ta kara da cewa a ranar 13 ga watan yuni, Ikeyi yayi fatali da duk wata ka’ida ta aikin likitanci da ya kuma yi amfani da damar wajen cin zarafin ma’aikaciyar jinyar dake tsaka da aiki a matsayin abokiyar aikin sa.

Debora Yusuf tace, Jami’ar jinyar da likitan ya wulakanta, na tsaka da kula da wani mara lafiyar, likitan yace lallai sai ta bar wannan ta koma kan wanda ya uwace ta, wannan ya sanya har ta kai ga yaci zarafin ta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp