Home Labarai Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma (NANNM) ta Bukaci Adalci

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma (NANNM) ta Bukaci Adalci

Kungiyar ma’aikatan jinya da Ungozoma ta kasa (NANNM), reshen birnin tarayya Abuja, ta bukaci a yi adalci bisa cin zarafin da akayi kan mambarta Abalu Marvis ta asibitin kasa dake Abuja.

Shugabar kungiyar, kwared Deborah Yusuf ce ta bayyana hakan yayin da take ganawa da manema labarai a ranar juma’a, inda tayi zargin cewa Dr. Atinko-Sunday Ikeya na asibiti ya afkawa Marvis yayin da take tsaka da lura da marasa lafiya.

Ta kara da cewa a ranar 13 ga watan yuni, Ikeyi yayi fatali da duk wata ka’ida ta aikin likitanci da ya kuma yi amfani da damar wajen cin zarafin ma’aikaciyar jinyar dake tsaka da aiki a matsayin abokiyar aikin sa.

Debora Yusuf tace, Jami’ar jinyar da likitan ya wulakanta, na tsaka da kula da wani mara lafiyar, likitan yace lallai sai ta bar wannan ta koma kan wanda ya uwace ta, wannan ya sanya har ta kai ga yaci zarafin ta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp