• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Rundunar INTERPOL ta kama ‘Yan Nijeriya 3 bisa zargin Damfara
  • Labarai

Rundunar INTERPOL ta kama ‘Yan Nijeriya 3 bisa zargin Damfara

By
Efcc, Interpol, Nigeria
-
May 31, 2022
Arewa Award

Rundunar ‘Yan sandan kasa da kasa ta INTERPOL dake yaki da masu damfarar yanar gizo a yankin Asiya tabi diddigin wasu mutun 3 da ake zargi da gudanar da damfara a Nijeriya.

Hukumar dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta EFCC, ta cafke wadanda ake zargin ne a wani samame da ta kai unguwar Ajegunle dake Legas a kudu maso yammacin Nijeriya, da kuma Benin dake kudu masu kudancin kasar.

Wannan dai na kunshe ne ta cikin wata takardar sanarwa da aka raba ga manema labarai mai dauke da sa hannun kakakin hukumar ta EFCC Welson Uwujaren, mai kwanan watan 31 ga watan Mayun 2022.

Read Also:

  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Sumamen na cikin wani bangare na yaki da masu ta’adar ta damfara a kafar yanar gizo a fadin duniya mai lakabin “killer Bee” wanda ta hadar da jami’an ‘yan sandan kasa da kasa na INTERPOL, National Central Bureau (NBCs) da Jami’an tsaro na kasashe 11 na kudu maso gabashin Asiya.

Haka kuma ya biyo bayan wani rahoto da aka wallafa dake cewa, wasu ‘Yan Nijeriyar na gudanar da harkokin damfarar a kasar wadanda ke aiki daga gabar tekun yammacin Afirka, inda suke amfani da wata muguwar cutar Na’ura ta Remote Access Trojan (RAT) da aka fi sani da Agent Tesla.

Mutanen su 3 da jami’an suka sami nasarar kamewa nada kimanin shekaru 31 zuwa 38, an kama ko wannen su da takardun bogi da suke amfani dasu wajen gudanar da ayyukan damfara.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleShugaban NITDA ya Buɗe Katafaren Ɗakin Gwaje-Gwajen Ƙirƙira na Ƙasa
Next article‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan Sa A Abuja
Efcc, Interpol, Nigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Najeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina Faso

Burkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasar

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

An ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar Neja

Amnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi Magaji

Akwai sa hannun ‘yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi – Gwamnatin Kano

Majalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron Najeriya

Wadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar ‘yanci

Recent Posts

  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
  • Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari
  • Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1642 days 3 hours 53 minutes 27 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1624 days 5 hours 34 minutes 52 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam SandaKotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yariHar yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso - TuggaNajeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina FasoBurkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasarKwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin NijeriyaAn ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar NejaAmnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi MagajiAkwai sa hannun 'yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi - Gwamnatin KanoMajalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron NajeriyaWadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar 'yanciGwamnatin Nasarawa za ta kafa ƴan sandan JihaGwamnan Osun Ademola Adeleke ya fice daga jam’iyyar PDP
X whatsapp