• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Rundunar INTERPOL ta kama ‘Yan Nijeriya 3 bisa zargin Damfara
  • Labarai

Rundunar INTERPOL ta kama ‘Yan Nijeriya 3 bisa zargin Damfara

By
Efcc, Interpol, Nigeria
-
May 31, 2022
Arewa Award

Rundunar ‘Yan sandan kasa da kasa ta INTERPOL dake yaki da masu damfarar yanar gizo a yankin Asiya tabi diddigin wasu mutun 3 da ake zargi da gudanar da damfara a Nijeriya.

Hukumar dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta EFCC, ta cafke wadanda ake zargin ne a wani samame da ta kai unguwar Ajegunle dake Legas a kudu maso yammacin Nijeriya, da kuma Benin dake kudu masu kudancin kasar.

Wannan dai na kunshe ne ta cikin wata takardar sanarwa da aka raba ga manema labarai mai dauke da sa hannun kakakin hukumar ta EFCC Welson Uwujaren, mai kwanan watan 31 ga watan Mayun 2022.

Read Also:

  • Mayaƙan Iswap sun kashe sojojin Najeriya a harin jirage marasa matuƙa
  • Sojoji sun jagoranci mayar da ƴan gudun hijirar Najeriya gida daga Kamaru
  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna

Sumamen na cikin wani bangare na yaki da masu ta’adar ta damfara a kafar yanar gizo a fadin duniya mai lakabin “killer Bee” wanda ta hadar da jami’an ‘yan sandan kasa da kasa na INTERPOL, National Central Bureau (NBCs) da Jami’an tsaro na kasashe 11 na kudu maso gabashin Asiya.

Haka kuma ya biyo bayan wani rahoto da aka wallafa dake cewa, wasu ‘Yan Nijeriyar na gudanar da harkokin damfarar a kasar wadanda ke aiki daga gabar tekun yammacin Afirka, inda suke amfani da wata muguwar cutar Na’ura ta Remote Access Trojan (RAT) da aka fi sani da Agent Tesla.

Mutanen su 3 da jami’an suka sami nasarar kamewa nada kimanin shekaru 31 zuwa 38, an kama ko wannen su da takardun bogi da suke amfani dasu wajen gudanar da ayyukan damfara.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleShugaban NITDA ya Buɗe Katafaren Ɗakin Gwaje-Gwajen Ƙirƙira na Ƙasa
Next article‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan Sa A Abuja
Efcc, Interpol, Nigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Mayaƙan Iswap sun kashe sojojin Najeriya a harin jirage marasa matuƙa

Sojoji sun jagoranci mayar da ƴan gudun hijirar Najeriya gida daga Kamaru

Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi

An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

Turkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar Tsaro

Najeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasar

karo na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewa

Matatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100

Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban bara

Ana tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano – Gwamnati

JOHESU – Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma’aikatan asibiti

Gwamnan Kano zai koma Jam’iyyar APC

Recent Posts

  • Mayaƙan Iswap sun kashe sojojin Najeriya a harin jirage marasa matuƙa
  • Sojoji sun jagoranci mayar da ƴan gudun hijirar Najeriya gida daga Kamaru
  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1688 days 3 hours 33 minutes 50 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1670 days 5 hours 15 minutes 15 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Mayaƙan Iswap sun kashe sojojin Najeriya a harin jirage marasa matuƙaSojoji sun jagoranci mayar da ƴan gudun hijirar Najeriya gida daga KamaruSojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a KadunaBa a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya - Sanata NingiAn ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin NijarTurkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar TsaroNajeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasarkaro na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewaMatatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban baraAna tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano - GwamnatiJOHESU - Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma'aikatan asibitiGwamnan Kano zai koma Jam'iyyar APCGwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan SiyasaJam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPP
X whatsapp