• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Rundunar INTERPOL ta kama ‘Yan Nijeriya 3 bisa zargin Damfara
  • Labarai

Rundunar INTERPOL ta kama ‘Yan Nijeriya 3 bisa zargin Damfara

By
Efcc, Interpol, Nigeria
-
May 31, 2022
Arewa Award

Rundunar ‘Yan sandan kasa da kasa ta INTERPOL dake yaki da masu damfarar yanar gizo a yankin Asiya tabi diddigin wasu mutun 3 da ake zargi da gudanar da damfara a Nijeriya.

Hukumar dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta EFCC, ta cafke wadanda ake zargin ne a wani samame da ta kai unguwar Ajegunle dake Legas a kudu maso yammacin Nijeriya, da kuma Benin dake kudu masu kudancin kasar.

Wannan dai na kunshe ne ta cikin wata takardar sanarwa da aka raba ga manema labarai mai dauke da sa hannun kakakin hukumar ta EFCC Welson Uwujaren, mai kwanan watan 31 ga watan Mayun 2022.

Read Also:

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

Sumamen na cikin wani bangare na yaki da masu ta’adar ta damfara a kafar yanar gizo a fadin duniya mai lakabin “killer Bee” wanda ta hadar da jami’an ‘yan sandan kasa da kasa na INTERPOL, National Central Bureau (NBCs) da Jami’an tsaro na kasashe 11 na kudu maso gabashin Asiya.

Haka kuma ya biyo bayan wani rahoto da aka wallafa dake cewa, wasu ‘Yan Nijeriyar na gudanar da harkokin damfarar a kasar wadanda ke aiki daga gabar tekun yammacin Afirka, inda suke amfani da wata muguwar cutar Na’ura ta Remote Access Trojan (RAT) da aka fi sani da Agent Tesla.

Mutanen su 3 da jami’an suka sami nasarar kamewa nada kimanin shekaru 31 zuwa 38, an kama ko wannen su da takardun bogi da suke amfani dasu wajen gudanar da ayyukan damfara.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleShugaban NITDA ya Buɗe Katafaren Ɗakin Gwaje-Gwajen Ƙirƙira na Ƙasa
Next article‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan Sa A Abuja
Efcc, Interpol, Nigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa

Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya

Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta

Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri

An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu

Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau

Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Recent Posts

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri
  • KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta
  • Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1507 days 11 hours 23 minutes 31 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1489 days 13 hours 4 minutes 56 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawaTinubu ya yi karin wa'adin Aiki ga shugaban Custom na NijeriyaGini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar MaiduguriKACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami'antaDino Melaye ya koma jam'iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDPMamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a MaiduguriAn samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga - RibaduHadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu
X whatsapp