Home Labarai ‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan...

‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan Sa A Abuja

Wasu mahara da ake zargin ‘Yan Bindiga ne sun yi awon gaba da wani matashi mai kimanin shekaru 18 da haihuwa mai suna Victor Egbon a unguwar Zone A dake yankin Kuje a birnin tarayya Abuja, bayan sun raunata mahaifinsa.

Victor da ne ga mamallakin makarantar Supreme Kids Academy, dake birnin tarayyar Nijeriya.

An rawaito cewa an garzaya da mahaifin matashin mai suna Abdulsalam Ozigi asibiti sakamakon mugun raunin da ‘yan ta’addar suka ji masa a jikin shi.

Wani shaidar gani da ido da ya nemi a sakayi sunan sa, yace ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan Ozigi da misalin karfe 12:15 na daren litinin, inda suka yi awon gaba da Victor bayan sun lalata wasu kofofin gidan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp