Home Labarai ‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan...

‘Yan Bindiga Sun Raunata Magidanci Tare Da Yin Awon Gaba Da ‘Dan Sa A Abuja

Wasu mahara da ake zargin ‘Yan Bindiga ne sun yi awon gaba da wani matashi mai kimanin shekaru 18 da haihuwa mai suna Victor Egbon a unguwar Zone A dake yankin Kuje a birnin tarayya Abuja, bayan sun raunata mahaifinsa.

Victor da ne ga mamallakin makarantar Supreme Kids Academy, dake birnin tarayyar Nijeriya.

An rawaito cewa an garzaya da mahaifin matashin mai suna Abdulsalam Ozigi asibiti sakamakon mugun raunin da ‘yan ta’addar suka ji masa a jikin shi.

Wani shaidar gani da ido da ya nemi a sakayi sunan sa, yace ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan Ozigi da misalin karfe 12:15 na daren litinin, inda suka yi awon gaba da Victor bayan sun lalata wasu kofofin gidan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp