Home Labarai Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Mr. Abiodun Oyebanji ya karbi rantsuwar kama aiki matsayin sabon gwamnan jihar Ekiti dake kudancin Nijeriya.

Babban Alkalin Jihar Ekiti Justice Oyewole Adeyeye, ne ya rabtsar da Oyebanji a ranar lahadi 16 ga watan Oktoban, 2022 a yayin da taron jama’ar da suka halarci taron suka hau sowa da tafi na nuni farin ciki.

Ya gaji buzun gwamnan jihat kayode Fayemi, wanda ya rike mukamin shugaban kungiyar gwamnonin Nijeriya har kawo biyu.

Yayi rantsuwar Ayobanji ya yi Alkawarin kiyayewa da kuma kare martaba da muhibbar Ofishin na Gwamna da daukacin tsaron Al’ummar jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp