Home Labarai Yanzu-Yanzu: Kotun Daukaka Kara a Nijeriya Ta tabbatar da Hukuncin sakin Nnamdi...

Yanzu-Yanzu: Kotun Daukaka Kara a Nijeriya Ta tabbatar da Hukuncin sakin Nnamdi Kanu

Kotun daukaka kara dake zaman ta a birnin tarayya Nijeriya Abuja, ta tabbatar da hukuncin sakin jagoran kungiyar  masu fafutukar kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu.

Lauyan Kanu, Chief Mike Ozekhome, (SAN) ya bayyana hakan inda yace a zaman kotun na ranar litinin ta tabbatar da ‘yancin wanda yake kare wanda yake karewa.

Ya kuma kara da cewa cigaba da tsare Nnamdi kano da akayi bayan 13 ga watan Oktoba 2022, ya saba da doka.

Akwai karin bayani nan gaba…….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp