Home Labarai ‘Yan Majalisa a Jihar Ekiti Sun Tsige kakakin Majalisar

‘Yan Majalisa a Jihar Ekiti Sun Tsige kakakin Majalisar

‘Yan majalisa 17 cikin jerin 25 da ake da su a zauren majalisar dokokin jihar Ekiti dake kudancin Najeriya sun zabi Olubunmi Adelugba a matsayin sabon kakakin majalisar dokokin jihar.
Wannan dai ya biyo bayan dakatarwar da majalisar ta yiwa tsohon kakakin majalisar dokokin Rt. Hon. Gboyega Aribisogan da kuma kuri’ar da suka kada na tsige shi daga kan mukaminsa daga bisani.
Idan dai za a iya tunawa majalisar dokokin jihar Ekiti ta tsinci kanta a cikin yanayi na rikice-rikice tun bayan da Hon Funminiyi Afuye dake zama kakakin majalisar dokokin ya rasu a ranat 19 ga watab Oktoban da ya gabata.
Rikicin da a baya ya yi sanadiyyar kulle majalisar dokokin jihar bayan da aka samu rabuwar kawuna a tsakanin mambobin majalisar inda wani tsagi ya goyi bayan jam’iyyar dake adawa a jihar

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp