Home General Gwamnatin Nijeriya ta kawo karshen Gwajin Corona ga matafiya

Gwamnatin Nijeriya ta kawo karshen Gwajin Corona ga matafiya

Mahukunta a Najeriya sun ce daga yanzu matafiya sun dai na nuna sakamakon basa dauke da cutar korona idan sun isa ko kuma za su yi tafiya zuwa wata kasa.

Hukumar kula da zirga zirgar jiragen sama ta kasar ta ce an dauki matakin hakan ne bayan tabbatar da cewa a yanzu ba kasafai ake samun wadanda suka kamu da cutar ba a kasar dama sauran kasashen duniya.

Hukumar ta ce daga yanzu duk wani matafiyi daga gida Najeriya da ma wadanda suka dawo daga wata kasar ba za a bukaci sakamakon gwajin cutar da ya nuna basa dauke da ita ba.

A baya dai wajibi ne ga duk matafiya suyi gwajin cutar kafin tafiya, haka ma wadanda suka dawo dole su nuna sakamakon gwajin da ya nuna basa dauke da ita.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp