Home Labarai INEC ta dage zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi

INEC ta dage zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi

 

Hukumar zabe mai zaman kanta a Nijeriya  INEC ta dage gudanar da zaben Gwamnoni dana ‘Yan majalisar Jihohin kasar zuwa 18 ga watan Maris,  2023.

Guda cikin kwamishinonin hukumar ne ya sanar da Jaridar Punch daukar matakin duk da bai bayyana dalilin daukar matakin ba.

Tun da fari dai hukumar ta sanya ranar 11 ga watan Maris matsayin ranar da zata gudanar da zaben,  sai dai kuma wannan sanarwa ta tabbatar da karin mako guda kafin gudanar da shi.

Tun da fari dai Shugaban hukumar zaben da Kwamishinoninsa sun shiga wata ganawar sirri kan zaben Gwamnoni da na ‘yan Majalisar dokokin da misalin karfe 7 na daren Laraba.

PRNigeri Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp