Home Labarai INEC ta dage zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi

INEC ta dage zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisar jihohi

 

Hukumar zabe mai zaman kanta a Nijeriya  INEC ta dage gudanar da zaben Gwamnoni dana ‘Yan majalisar Jihohin kasar zuwa 18 ga watan Maris,  2023.

Guda cikin kwamishinonin hukumar ne ya sanar da Jaridar Punch daukar matakin duk da bai bayyana dalilin daukar matakin ba.

Tun da fari dai hukumar ta sanya ranar 11 ga watan Maris matsayin ranar da zata gudanar da zaben,  sai dai kuma wannan sanarwa ta tabbatar da karin mako guda kafin gudanar da shi.

Tun da fari dai Shugaban hukumar zaben da Kwamishinoninsa sun shiga wata ganawar sirri kan zaben Gwamnoni da na ‘yan Majalisar dokokin da misalin karfe 7 na daren Laraba.

PRNigeri Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp