Home Labarai NBA ta Umarci Gwamnatin Nijeriya ta gaggauta bin Umarni Kotu

NBA ta Umarci Gwamnatin Nijeriya ta gaggauta bin Umarni Kotu

Kungiyar lauyoyin Nijeriya ta NBA ta umarci gwamnatin tarayyar kasar da ta gaggauta bin umarnin kotun kolin kasar na kara wa’adin karbar tsoffin kudin data sauyawa fasali.

Shugaban kungiyar na kasa Yakubu Maikyau ne ya bayyana hakan ta cikin wata samara da ya fitar ranar litinin a kasar.

Wannan na zuwa ne tun bayan da kotun kolin kasar a ranar 3 ga watan maris ta bayar da umarnin a cigaba da karbar tsoffin kudin har zuwa 31 ga watan disambar 2023.

Tun bayan da kotun kolin da bayar da umarnin gwamantin tarayya kasar da babban bankin kasar na CBN basu fitar da sanarwa ga al’ummar kasar domin cigaba da amfani da tsofaffin takardun kudin ba.

Shugaban kungiyar lauyoyin ta NBA ya nuna matukar damuwar sa kan yadda sauyin kudin ya jefa al’ummar kasar cikin halin kakanakayi, inda yace yin watsi da hukuncin kotu da gwamantin tarayya kasar tayi ya nuna zagawar kundin tsarin mulkin kasar tare da damukradiyya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp