Home Labarai NBA ta Umarci Gwamnatin Nijeriya ta gaggauta bin Umarni Kotu

NBA ta Umarci Gwamnatin Nijeriya ta gaggauta bin Umarni Kotu

Kungiyar lauyoyin Nijeriya ta NBA ta umarci gwamnatin tarayyar kasar da ta gaggauta bin umarnin kotun kolin kasar na kara wa’adin karbar tsoffin kudin data sauyawa fasali.

Shugaban kungiyar na kasa Yakubu Maikyau ne ya bayyana hakan ta cikin wata samara da ya fitar ranar litinin a kasar.

Wannan na zuwa ne tun bayan da kotun kolin kasar a ranar 3 ga watan maris ta bayar da umarnin a cigaba da karbar tsoffin kudin har zuwa 31 ga watan disambar 2023.

Tun bayan da kotun kolin da bayar da umarnin gwamantin tarayya kasar da babban bankin kasar na CBN basu fitar da sanarwa ga al’ummar kasar domin cigaba da amfani da tsofaffin takardun kudin ba.

Shugaban kungiyar lauyoyin ta NBA ya nuna matukar damuwar sa kan yadda sauyin kudin ya jefa al’ummar kasar cikin halin kakanakayi, inda yace yin watsi da hukuncin kotu da gwamantin tarayya kasar tayi ya nuna zagawar kundin tsarin mulkin kasar tare da damukradiyya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp