Home DUNIYA Guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama sun hallaka mutane 40 a...

Guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama sun hallaka mutane 40 a Malawi

Wani jami’i a Malawi ya ce aƙalla mutum 40 ne suka mutu sakamakon mummunar ɓarnar da wata guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwa da ake yi wa laƙabi da ‘Freddy’.

faya-fayen Bidiyoyin da aka ɗauka sun nuna yadda rufin gidaje da dama suka ɗaye a wani mummunan ɓarna da ruwan saman yataɓa yi a biranen ƙasar.

Kawo yanzu ba a kai ga tantance yawan ɓarnan da guguwar haɗe da ruwa mai ƙarfi suka yi a sassan yankunan ƙasar ba.

Ko a ranar Lahadi ma wata guguwar mai ƙarfi haɗe da ruwan sama ta shafi wasu yankunan ƙasar Mozambique, karo na biyu a cikin ƙasa da wata guda.

Hukumomin ƙasar sun ce aƙalla mutum shida ne suka mutu a birnin Quelimane.

Binciken farko da aka gudanar kan ɓarnar da guguwar ta yi, ya nuna cewa gidaje da dama sun rushe a fiye da rabin lardunan ƙasar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp