Home DUNIYA Guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama sun hallaka mutane 40 a...

Guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama sun hallaka mutane 40 a Malawi

Wani jami’i a Malawi ya ce aƙalla mutum 40 ne suka mutu sakamakon mummunar ɓarnar da wata guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwa da ake yi wa laƙabi da ‘Freddy’.

faya-fayen Bidiyoyin da aka ɗauka sun nuna yadda rufin gidaje da dama suka ɗaye a wani mummunan ɓarna da ruwan saman yataɓa yi a biranen ƙasar.

Kawo yanzu ba a kai ga tantance yawan ɓarnan da guguwar haɗe da ruwa mai ƙarfi suka yi a sassan yankunan ƙasar ba.

Ko a ranar Lahadi ma wata guguwar mai ƙarfi haɗe da ruwan sama ta shafi wasu yankunan ƙasar Mozambique, karo na biyu a cikin ƙasa da wata guda.

Hukumomin ƙasar sun ce aƙalla mutum shida ne suka mutu a birnin Quelimane.

Binciken farko da aka gudanar kan ɓarnar da guguwar ta yi, ya nuna cewa gidaje da dama sun rushe a fiye da rabin lardunan ƙasar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp