Home Labarai NBA ta Umarci Gwamnatin Nijeriya ta gaggauta bin Umarni Kotu

NBA ta Umarci Gwamnatin Nijeriya ta gaggauta bin Umarni Kotu

Kungiyar lauyoyin Nijeriya ta NBA ta umarci gwamnatin tarayyar kasar da ta gaggauta bin umarnin kotun kolin kasar na kara wa’adin karbar tsoffin kudin data sauyawa fasali.

Shugaban kungiyar na kasa Yakubu Maikyau ne ya bayyana hakan ta cikin wata samara da ya fitar ranar litinin a kasar.

Wannan na zuwa ne tun bayan da kotun kolin kasar a ranar 3 ga watan maris ta bayar da umarnin a cigaba da karbar tsoffin kudin har zuwa 31 ga watan disambar 2023.

Tun bayan da kotun kolin da bayar da umarnin gwamantin tarayya kasar da babban bankin kasar na CBN basu fitar da sanarwa ga al’ummar kasar domin cigaba da amfani da tsofaffin takardun kudin ba.

Shugaban kungiyar lauyoyin ta NBA ya nuna matukar damuwar sa kan yadda sauyin kudin ya jefa al’ummar kasar cikin halin kakanakayi, inda yace yin watsi da hukuncin kotu da gwamantin tarayya kasar tayi ya nuna zagawar kundin tsarin mulkin kasar tare da damukradiyya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp