• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Gwamnatin jihar Kano zata cigaba da kai ‘yan asalin jihar karatu kasashen...
  • Labarai

Gwamnatin jihar Kano zata cigaba da kai ‘yan asalin jihar karatu kasashen waje

By
Daliban Kano, Gida-gida, Rabiu Musa Kwankwaso
-
June 16, 2023
Arewa Award

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin  Abba Kabir Yusuf ta baiwa ofishin sakataren gwamnatin jihar umarni daya fara aiwatar da shirye shiryen tantance ‘yan asalin kano domin daukar nauyin karo karatu a kasashen waje.

Read Also:

  • NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas
  • Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi
  • Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

Acikin wata sanarwa da Sakataren yada labaran Gwamnan Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, gwamnatin tace wannan dorawa ne akan Shirin da gwamnatin kano karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso tayi a shekarar 2015 na daukar nauyin daliban Kano masu digiri mai daraja ta farko 503 domin cigaba da karatunsu a kasashe akalla 14.

Sanarwar ta Kara da cewa ” la’akari da wannan mataki, ana gayyatar duk wadanda suka dace dasu aike da takardunsu domin karo karatu a shekarar karatu ta 2023/2024.

Duk wanda yake son morar wannan tsari dole yakasance dan asalin kano Kuma Wanda keda digiri mai daraja ta daya (First class) ko mai kama dashi, sannan yakasance mai lafiya.”

Sanarwar ta cigaba da cewa, duk wadanda suka cika ka’idojin sai su aike da takardunsu ta adireshin yanar gizo www.kanostategov.ng. kafin daga bisani a gayyacesu domin tantancewa.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnan kano yayi sabbin nade-naden
Next articleZa mu sabunta ginin ganuwar Kano – Abba Gida-gida
Daliban Kano, Gida-gida, Rabiu Musa Kwankwaso

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi

Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi

Hukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar Ansaru

NUPENG ta cimma matsaya da kamfanin Dangote

Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki a Najeriya

El-Rufa’i ya shigar da ƙorafi kan zargin ƴansanda da cin zarafi

‘Yan sandan Jigawa sun kama Dilolin kwaya a jihar

Kofa ya sanar da ficewarsa da ga NNPP

Burkina Faso ta amince da dokar haramta neman maza a faɗin ƙasar

An bayyana jihohin arewacin Najeriya da za su iya fuskantar ambaliya a watan Satumba

Recent Posts

  • NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas
  • Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi
  • Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
  • Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi
  • Hukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar Ansaru

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1551 days 18 hours 44 minutes 49 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1533 days 20 hours 26 minutes 14 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
NDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin MauludiHukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar AnsaruNUPENG ta cimma matsaya da kamfanin DangoteƘungiyar ƙwadago ta TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki a NajeriyaEl-Rufa'i ya shigar da ƙorafi kan zargin ƴansanda da cin zarafi'Yan sandan Jigawa sun kama Dilolin kwaya a jiharKofa ya sanar da ficewarsa da ga NNPPBurkina Faso ta amince da dokar haramta neman maza a faɗin ƙasarAn bayyana jihohin arewacin Najeriya da za su iya fuskantar ambaliya a watan SatumbaGwamnatin Najeriya ta yi maraba da ɗaure Simon Ekpa a FinlandAtiku ya nemi a soke sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin RiversAn yanke wa ɗan Najeriya Simon Ekpa hukuncin ɗaurin shekara 6 a Finland
X whatsapp