• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Gwamnatin jihar Kano zata cigaba da kai ‘yan asalin jihar karatu kasashen...
  • Labarai

Gwamnatin jihar Kano zata cigaba da kai ‘yan asalin jihar karatu kasashen waje

By
Daliban Kano, Gida-gida, Rabiu Musa Kwankwaso
-
June 16, 2023
Arewa Award

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin  Abba Kabir Yusuf ta baiwa ofishin sakataren gwamnatin jihar umarni daya fara aiwatar da shirye shiryen tantance ‘yan asalin kano domin daukar nauyin karo karatu a kasashen waje.

Read Also:

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Acikin wata sanarwa da Sakataren yada labaran Gwamnan Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, gwamnatin tace wannan dorawa ne akan Shirin da gwamnatin kano karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso tayi a shekarar 2015 na daukar nauyin daliban Kano masu digiri mai daraja ta farko 503 domin cigaba da karatunsu a kasashe akalla 14.

Sanarwar ta Kara da cewa ” la’akari da wannan mataki, ana gayyatar duk wadanda suka dace dasu aike da takardunsu domin karo karatu a shekarar karatu ta 2023/2024.

Duk wanda yake son morar wannan tsari dole yakasance dan asalin kano Kuma Wanda keda digiri mai daraja ta daya (First class) ko mai kama dashi, sannan yakasance mai lafiya.”

Sanarwar ta cigaba da cewa, duk wadanda suka cika ka’idojin sai su aike da takardunsu ta adireshin yanar gizo www.kanostategov.ng. kafin daga bisani a gayyacesu domin tantancewa.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnan kano yayi sabbin nade-naden
Next articleZa mu sabunta ginin ganuwar Kano – Abba Gida-gida
Daliban Kano, Gida-gida, Rabiu Musa Kwankwaso

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Tinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRA

ICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA

Recent Posts

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja
  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1666 days 12 hours 8 minutes 46 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1648 days 13 hours 50 minutes 11 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun Ƙoli
X whatsapp