Home Labarai Gwamnan kano yayi sabbin nade-naden

Gwamnan kano yayi sabbin nade-naden

Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nade-naden masu taimaka masa har guda 14.

Hakan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamna kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa PRNigeria.

Sabbin hadin man sune

A) Senior Special Assistants (SSAs).

1. Dr. Sani Danjuma, SSA Administration I

2. Bello Nuhu Bello, SSA Administration II

3. Najeeb Bashir Nasidi, SSA Domestic I

4. Dr. Abdurraman A. Kirare, SSA Domestic II

5. Safwan Garba, SSA Special Duties

6. Abdulkadir Balarabe Kankarofi, SSA Protocol I

7. Salisu Yahaya Hotoro, SSA Social Media

B) Special Assistants (SAs)

1. Salisu Muhammad Kosawa, SA Social Media

2. Zulaihat Yusuf Aji, SA Broadcast Media

3. Rasheedat Usman, SA Secretariat

C) Personal Assistants (PAs)

1. Ahmad Aminu Yusuf, PA Domestic

2. Ahmad Muhammad Gandu, PA Videography

3. Isa Muhammad Giginyu, PA Photography

4. Hassan Kabir, PA Social Media

Bayan taya su murna sanarwar ta ce nade-naden sun fara aiki nan take.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp