• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Atiku Abubakar ya kalubalanci Tinubu kan tsadar rayuwa a Nijeriya
  • Labarai

Atiku Abubakar ya kalubalanci Tinubu kan tsadar rayuwa a Nijeriya

By
Ozumi Abdul
-
December 31, 2023
Arewa Award

Tsohon mataimakin shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar ya ce dole ne gwamnati mai ci ta ɓullo da hanyar magance wahalhalun da ƴan Najeriya ke ciki a wannan lokaci.

Atiku ya bayyana haka ne a sakonsa na barka da sabuwar shekara ga ƴan Kasar. inda ya ce dole gwamnati ta nuna wa ƴan ƙasa alkibla ko kuma inda manufofinta suka dosa ba wai barinsu a cikin duhu ba.

“Da gwamnati ta yi dabara wajen tsara manufofinta da ba mu shiga irin wannan kangi da muke ciki ba. Iyalai da kuma masana’antu da yawa na cikin wane hali a yanzu,” in ji Atiku.

Read Also:

  • Za mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota – Yan sanda
  • Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli
  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota

Ya ce ya zama tilas a tashi domin fuskantar batun hauhawar farashin kayayyaki, taɓarɓarewar tattalin arziki da kuma rashin tsaro a sabuwar shekara da nufin magance su.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasar ya ce shekara ta 2023 na cike da kalubale masu tarin yawa, sai dai ya kamata a ɗauki darasi domin fuskantar gaba.

“Idan muna son fita daga wannan kunci da muke ciki, dole ne mu yi tunani mai kyau da kuma samar da tsare-tsare na ƙasa waɗanda za su sa talakawan Najeriya su zama ginshikin ci gaban mu,” in ji Atiku.

Wazirin na Adamawa ya taya dukkan ƴan Najeriya murnar sabuwar shekara tare da yin kira ga kowa da ya tashi haikan don ganin iyalai da sana’o’in sun kasance cikin yanayi mai kyau.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleƳan sanda sun kuɓutar da malamin jami’ar jihar Nasarawa
Next articleGwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai
Ozumi Abdul

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Za mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota – Yan sanda

Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Najeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina Faso

Burkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasar

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

An ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar Neja

Amnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi Magaji

Akwai sa hannun ‘yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi – Gwamnatin Kano

Majalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron Najeriya

Recent Posts

  • Za mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota – Yan sanda
  • Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli
  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1643 days 10 hours 32 minutes 38 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1625 days 12 hours 14 minutes 3 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Za mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun ƘoliGwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam SandaKotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yariHar yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso - TuggaNajeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina FasoBurkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasarKwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin NijeriyaAn ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar NejaAmnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi MagajiAkwai sa hannun 'yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi - Gwamnatin KanoMajalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron NajeriyaWadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar 'yanci
X whatsapp