• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Atiku Abubakar ya kalubalanci Tinubu kan tsadar rayuwa a Nijeriya
  • Labarai

Atiku Abubakar ya kalubalanci Tinubu kan tsadar rayuwa a Nijeriya

By
Ozumi Abdul
-
December 31, 2023
Arewa Award

Tsohon mataimakin shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar ya ce dole ne gwamnati mai ci ta ɓullo da hanyar magance wahalhalun da ƴan Najeriya ke ciki a wannan lokaci.

Atiku ya bayyana haka ne a sakonsa na barka da sabuwar shekara ga ƴan Kasar. inda ya ce dole gwamnati ta nuna wa ƴan ƙasa alkibla ko kuma inda manufofinta suka dosa ba wai barinsu a cikin duhu ba.

“Da gwamnati ta yi dabara wajen tsara manufofinta da ba mu shiga irin wannan kangi da muke ciki ba. Iyalai da kuma masana’antu da yawa na cikin wane hali a yanzu,” in ji Atiku.

Read Also:

  • Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kama dillalin miyagun kwayoyi
  • An samu gagarumar raguwar matsalar tsaro a Zamfara – Sojoji
  • Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki

Ya ce ya zama tilas a tashi domin fuskantar batun hauhawar farashin kayayyaki, taɓarɓarewar tattalin arziki da kuma rashin tsaro a sabuwar shekara da nufin magance su.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasar ya ce shekara ta 2023 na cike da kalubale masu tarin yawa, sai dai ya kamata a ɗauki darasi domin fuskantar gaba.

“Idan muna son fita daga wannan kunci da muke ciki, dole ne mu yi tunani mai kyau da kuma samar da tsare-tsare na ƙasa waɗanda za su sa talakawan Najeriya su zama ginshikin ci gaban mu,” in ji Atiku.

Wazirin na Adamawa ya taya dukkan ƴan Najeriya murnar sabuwar shekara tare da yin kira ga kowa da ya tashi haikan don ganin iyalai da sana’o’in sun kasance cikin yanayi mai kyau.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleƳan sanda sun kuɓutar da malamin jami’ar jihar Nasarawa
Next articleGwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai
Ozumi Abdul

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kama dillalin miyagun kwayoyi

An samu gagarumar raguwar matsalar tsaro a Zamfara – Sojoji

Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki

Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC

APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara

Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Recent Posts

  • Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kama dillalin miyagun kwayoyi
  • An samu gagarumar raguwar matsalar tsaro a Zamfara – Sojoji
  • Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki
  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1670 days 23 hours 51 minutes 1 second,



Baptist School Students, Kaduna
1653 days 1 hour 32 minutes 26 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kama dillalin miyagun kwayoyiAn samu gagarumar raguwar matsalar tsaro a Zamfara - SojojiKotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aikiDangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCCAPC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna FubaraMadugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar TouaderaKotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aikiICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa
X whatsapp