Home Labarai Gwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai

Gwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai

Ministan albarkatun kasa na Najeriya, Dr Dele Alake, ya ce a wannan shekarar ta 2024 gwamnatin kasar za ta karbe karin lasisin wasu masu hakar ma’adinai a kasar.

Alake ya bayyana hakan ne a sakon sa na sabuwar shekarar 2024 ga ‘yan kasar daga gidansa a jihar Lagos.

Kamfanin dillacin Najeriya NAN, ya rawaito gwamnatin Najeriyar ta sanar da yi wa lasin hakar ma’adinai 1,633 daga hannun wadanda ba su biya kudaden da ya kamata su biya gwamnati da suka hada da haraji ba a shekarar da 2023 da ta wuce.

Ministan ya kara da cewa gwamnatin Najeriyar ta na gayyatar masu zuba jari daga kasashen ketare a fannin hakar ma’adinan, dan haka zamanin kin biyan gwamnati hakkinta ya wuce.

Ana fama da matsalar masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a Najeriyar, da masu lasin da ba sa biyan kudaden haraji a fannin hakar ma’adinan.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp