Home Labarai Gwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai

Gwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai

Ministan albarkatun kasa na Najeriya, Dr Dele Alake, ya ce a wannan shekarar ta 2024 gwamnatin kasar za ta karbe karin lasisin wasu masu hakar ma’adinai a kasar.

Alake ya bayyana hakan ne a sakon sa na sabuwar shekarar 2024 ga ‘yan kasar daga gidansa a jihar Lagos.

Kamfanin dillacin Najeriya NAN, ya rawaito gwamnatin Najeriyar ta sanar da yi wa lasin hakar ma’adinai 1,633 daga hannun wadanda ba su biya kudaden da ya kamata su biya gwamnati da suka hada da haraji ba a shekarar da 2023 da ta wuce.

Ministan ya kara da cewa gwamnatin Najeriyar ta na gayyatar masu zuba jari daga kasashen ketare a fannin hakar ma’adinan, dan haka zamanin kin biyan gwamnati hakkinta ya wuce.

Ana fama da matsalar masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a Najeriyar, da masu lasin da ba sa biyan kudaden haraji a fannin hakar ma’adinan.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp