Home Labarai Gwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai

Gwamnatin Nijeriya zata karbe lasisin masu hakar ma’adinai

Ministan albarkatun kasa na Najeriya, Dr Dele Alake, ya ce a wannan shekarar ta 2024 gwamnatin kasar za ta karbe karin lasisin wasu masu hakar ma’adinai a kasar.

Alake ya bayyana hakan ne a sakon sa na sabuwar shekarar 2024 ga ‘yan kasar daga gidansa a jihar Lagos.

Kamfanin dillacin Najeriya NAN, ya rawaito gwamnatin Najeriyar ta sanar da yi wa lasin hakar ma’adinai 1,633 daga hannun wadanda ba su biya kudaden da ya kamata su biya gwamnati da suka hada da haraji ba a shekarar da 2023 da ta wuce.

Ministan ya kara da cewa gwamnatin Najeriyar ta na gayyatar masu zuba jari daga kasashen ketare a fannin hakar ma’adinan, dan haka zamanin kin biyan gwamnati hakkinta ya wuce.

Ana fama da matsalar masu hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a Najeriyar, da masu lasin da ba sa biyan kudaden haraji a fannin hakar ma’adinan.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp