Home DUNIYA Ana shirin kawo karshen yakin gaza ta hanyar diplomasiyyar

Ana shirin kawo karshen yakin gaza ta hanyar diplomasiyyar

An sake dawo da ƙoƙarin bin hanyar diflomasiya domin kawo ƙarshen yaƙin Gaza, inda ake sa rai wakilai daga Hamas za su ci gaba da tattaunawa a birnin Alƙahira na Masar.

An rawaito wani babban kwamandan Hamas na cewa basu da matsala da sabon daftarin yarjejeniyar da Isra’ila ta gabatar kan tsagaita wuta da sakin fursunoni.

Sai dai babu alamar da ke nuna za a cimma daidaituwar.

Rahotanni na cewa sabbin bayanan yarjejeniyar sun ƙunshi dawo da kwanciyar hankali a Gaza, wanda tabbas za su dadaɗa wa Hamas.

Mataimakin kakakin majalisar Isra’ila Moshe Tur- Paz, ya nuna cewa abin da ya kamata a fi bai wa fifiko a yanzu shi ne dawo da mutanensu da ke garƙame gida.

Sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken ya je Saudiyya, inda shi ma yake tattaunawa da shugabannin Larabawa kan yiwuwar cimma yarjejeniya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp