Home General CBN ya bayyana dalilin Kwace lasisin Bankin Heritage

CBN ya bayyana dalilin Kwace lasisin Bankin Heritage

Babban bankin Nijeriya CBN ya kwace lasisin bankin Haeritage, wanda dakatarwar ta fara aiki nan take.

Wannan na kunshe ta cikin wata takardar sanarwa da mukaddashin daraktan yada labarai ta bankin ta fitar Hakama Sidi Ali, inda tace wannan mataki na zuwa ne bayan da bankin ya karya wasu dokoki na BOFIA.

Ta cikin sanarwa babban bankin na CBN yace bankin ya sabawa sashi na 12 (1) na dokar

“Bankin da hukumar gudanarwasa sun gaza habaka fannin kudin su, wanda ke barazana ga tattalin arzikin kasar nan. Duk da bibiya da CBN yayi domin taimakon bankin, amma bankin Heritage ya cigaba da gudanar da ayyukan sa ba tare da ya dauki matakan gyara ba, A cewar babban bankin na CBN

Domin tabbatar da kwarin gwiwa da gaskiya a fannin harkokin kudi bankin na CBN da hukumar NDIC sun dauki matakin kwace lasisin bankin dogaro da sashe na 12 (2) na dokar BOFIA 2020.

Hakan kuma babban bankin na CBN ya tabbatarwa da ‘yan Nijeriya cewa fannin harkokin kudi zai cigaba da habaka da samun ingantaccen tsaro.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp