Sojojin saman Nijeriya sun hallaka Mayakan Boko Haram 7 a Jihar Borno

Sojojin saman Nijeriya dake karkashin Operation Hadin kai sun sami nasarar hallaka ýan Ta’adda 7 a jihar Borno dake arewa maso gabashin Nijeriya.

wanna na cikin wata sanrwa da darakta yada labarai da hulda da jama’a na rundunar AVM Edward Gabkwet ya fitar ranar alhamisa a birnin tarayya Abuja.

Gabkwet ta cikin sanarwar yace dakarun sun sami nasarar ne bayan farwa maboyar ‘yan ta’addan dake tsaunikan Degbewa da Chinene dukkan su a Mandara.

Ya kara da cewa kafin dakarun sojin saman su kai harin sai da suka gudanar bincike gami da sintiri a yankunan na tsahon kwanaki, wanda ya hadar da tantance adadin ‘yan ta’addan dake rayuwa a wurin.

Ya kuma ce ana zargin wajen matsayin wani wuri na hada abubuwan fashe da killace su.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1189 days 15 hours 29 minutes 42 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1171 days 17 hours 11 minutes 7 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com