Home General Ricikin Manoma da makiyaya ya yi sanadin mutuwar mutum 2 a jihar...

Ricikin Manoma da makiyaya ya yi sanadin mutuwar mutum 2 a jihar Jigawa

Rundunar ‘yan sandan jihar jigawa ta tabbatar da mutuwar mutum 2 tare da kone gidaje 3 bisa wata arangama tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Birnin Kudu dake jihar.

kakaikin rundunar ‘yan sandna jihar DSP Lawan Shiisu Adam ne ya tabbatar da hakan inda yace jami’an ‘yan sandan hadin gwiwa da jami’an tsaron Civil defence da kuma dakarun sa kai na bijilanti. sun sami nasarar kwantar da rikicin tare da kama mutum 5 da kuma shanu guda biyar da aka yasar.

Shaidun gani da ido sun tabbatar da cewa makiyayan da suka fito daga jihar Katsina, sun tasamma yankin da tarin garken shanu, inda suka fara lalata amfanin gonar da manoma suka shuka, wannan ne ya sanya manoman daukar matakin kare gonakinsu da rayukansu.

yace arangamar ta haddasa mutuwar mutum 2 daga ko wanne bangare tare da kone gidaje 3 mallakin alúmmar garin.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp