• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA IGP ya dakadar da shirin fara rijistar e-CMR a Nijeriya
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

IGP ya dakadar da shirin fara rijistar e-CMR a Nijeriya

By
Cmris, E-cmr, Nba-spidel, Police, Police Affairs Ministry, Prnigeria
-
July 15, 2024
Arewa Award

Babban sefeton ‘yan sandan Nijeriya, Mr Kayode Egbetukun ya bayar da umarnin gaggawa na dakatar da shirin fara yiwa motocin hawa rijista da kuma samun takardar shaidar tsarin bayanan ababen hawa a kasar ta e-CMR.

Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin hukumar na kasa ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar aka raba manema labarai ranar litinin a birnin Abuja.

Adejobi ya bayyana cewa, dagewar ta biyo bayan yunkurin hukumar na bayar da isasshen lokaci ga Al’ummar kasar, tare da wayar musu da kai a kan rijistar.

Read Also:

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

sanarwar rundunar ‘yan sandan ta ambaci sefeton na cewa jami’an rundunar sun jinkirta tambayar masu tukin takardar ta e-CMR tukunna

wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Sashen dake kula da cigaban alumma na Kungiyar lauyoyi ta kasa ya bayar da wa’adi ga Sufeto Janar na ‘yan sanda Kayode Egbetokun, da ya gaggauta soke umarnin da aka bayar kan rajistar motoci.

Sashen NBA-SPIDEL ya kuma bukaci sanin  dalilin da ya sa rundunar ‘yan sandan Najeriya ta bayar da takardar shedar CMRIS, inda ta bayyana cewa babu wata doka da ta bai wa ‘yan sanda ikon bayar da irin wannan lasisi ko satifiket ga masu abin hawa biyo bayan rajistar mota a ofisoshin da suka dace.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleRundunar Sojojin Saman Nijeriya ta tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Kaduna
Next articleAtiku ya gargadi Tinubu kan tauye hakkin ‘yan Jaridu a Nijeriya
Cmris, E-cmr, Nba-spidel, Police, Police Affairs Ministry, Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda

Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar

Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya

Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Babu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi – Sultan

Za ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa Afuwa

Tinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniya

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Dalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a Najeriya

Gwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP.

Recent Posts

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya
  • Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1595 days 17 hours 58 minutes 4 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1577 days 19 hours 39 minutes 29 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam SandaGwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma'aikata a jiharZa'a samar da sabbin jihohi 6 a NijeriyaJami'ar ABU ta musanta labarin samar da makamin NukiliyaMayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a BornoBabu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi - SultanZa ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa AfuwaTinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniyaMajalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INECNAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji banaDalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a NajeriyaGwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP.Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash AmupitanGwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami'a ga wasu ɗalibanGwamnan Enugu ya koma APC bayan ficewa daga PDP
X whatsapp