• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA IGP ya dakadar da shirin fara rijistar e-CMR a Nijeriya
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

IGP ya dakadar da shirin fara rijistar e-CMR a Nijeriya

By
Cmris, E-cmr, Nba-spidel, Police, Police Affairs Ministry, Prnigeria
-
July 15, 2024
Arewa Award

Babban sefeton ‘yan sandan Nijeriya, Mr Kayode Egbetukun ya bayar da umarnin gaggawa na dakatar da shirin fara yiwa motocin hawa rijista da kuma samun takardar shaidar tsarin bayanan ababen hawa a kasar ta e-CMR.

Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin hukumar na kasa ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar aka raba manema labarai ranar litinin a birnin Abuja.

Adejobi ya bayyana cewa, dagewar ta biyo bayan yunkurin hukumar na bayar da isasshen lokaci ga Al’ummar kasar, tare da wayar musu da kai a kan rijistar.

Read Also:

  • NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa Kano
  • Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah
  • Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina

sanarwar rundunar ‘yan sandan ta ambaci sefeton na cewa jami’an rundunar sun jinkirta tambayar masu tukin takardar ta e-CMR tukunna

wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Sashen dake kula da cigaban alumma na Kungiyar lauyoyi ta kasa ya bayar da wa’adi ga Sufeto Janar na ‘yan sanda Kayode Egbetokun, da ya gaggauta soke umarnin da aka bayar kan rajistar motoci.

Sashen NBA-SPIDEL ya kuma bukaci sanin  dalilin da ya sa rundunar ‘yan sandan Najeriya ta bayar da takardar shedar CMRIS, inda ta bayyana cewa babu wata doka da ta bai wa ‘yan sanda ikon bayar da irin wannan lasisi ko satifiket ga masu abin hawa biyo bayan rajistar mota a ofisoshin da suka dace.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleRundunar Sojojin Saman Nijeriya ta tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Kaduna
Next articleAtiku ya gargadi Tinubu kan tauye hakkin ‘yan Jaridu a Nijeriya
Cmris, E-cmr, Nba-spidel, Police, Police Affairs Ministry, Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa Kano

Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah

Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina

Shalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kai

Gwamnonin PDP na taro a Zamfara

Ya kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai – Musa

Hukumar KAROTA ta kaddamar da kotun tafi da gidanka a jihar Kano

kotu ta dakatar da asusun banki huɗu na Mele Kyari

Ana neman mutane 40 a cikin Kogi bayan kifewar kwale-kwale a Sokoto

A biya mu haƙƙoƙinmu, ba mu son bashin gwamnati – ASUU

Amurka za ta sayar wa Nijeriya makamai da kuɗinsu ya kai dala miliyan 346

PDP za ta ƙaddamar da kwamitocin zartaswa na shiyoyi

Recent Posts

  • NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa Kano
  • Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah
  • Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina
  • Shalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kai
  • Gwamnonin PDP na taro a Zamfara

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1530 days 43 minutes 28 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1512 days 2 hours 24 minutes 53 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa KanoBama goyan bayan ayyukan ta'addanci a Najeriya - Miyetti AllahSojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a KatsinaShalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kaiGwamnonin PDP na taro a ZamfaraYa kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai - MusaHukumar KAROTA ta kaddamar da kotun tafi da gidanka a jihar Kanokotu ta dakatar da asusun banki huɗu na Mele KyariAna neman mutane 40 a cikin Kogi bayan kifewar kwale-kwale a SokotoA biya mu haƙƙoƙinmu, ba mu son bashin gwamnati - ASUUAmurka za ta sayar wa Nijeriya makamai da kuɗinsu ya kai dala miliyan 346PDP za ta ƙaddamar da kwamitocin zartaswa na shiyoyiEFCC ta ba da belin tsohon gwamnan Sokoto Tambuwal da ta tsareMajalisar Dokokin Kano ta Dakatar da Ciyaman din RanoƘananan dillalan mai sun zargi shugabanninsu da yiwa Matatar Dangote zagon ƙasa
X whatsapp