• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA IGP ya dakadar da shirin fara rijistar e-CMR a Nijeriya
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

IGP ya dakadar da shirin fara rijistar e-CMR a Nijeriya

By
Cmris, E-cmr, Nba-spidel, Police, Police Affairs Ministry, Prnigeria
-
July 15, 2024
Arewa Award

Babban sefeton ‘yan sandan Nijeriya, Mr Kayode Egbetukun ya bayar da umarnin gaggawa na dakatar da shirin fara yiwa motocin hawa rijista da kuma samun takardar shaidar tsarin bayanan ababen hawa a kasar ta e-CMR.

Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin hukumar na kasa ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar aka raba manema labarai ranar litinin a birnin Abuja.

Adejobi ya bayyana cewa, dagewar ta biyo bayan yunkurin hukumar na bayar da isasshen lokaci ga Al’ummar kasar, tare da wayar musu da kai a kan rijistar.

Read Also:

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

sanarwar rundunar ‘yan sandan ta ambaci sefeton na cewa jami’an rundunar sun jinkirta tambayar masu tukin takardar ta e-CMR tukunna

wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Sashen dake kula da cigaban alumma na Kungiyar lauyoyi ta kasa ya bayar da wa’adi ga Sufeto Janar na ‘yan sanda Kayode Egbetokun, da ya gaggauta soke umarnin da aka bayar kan rajistar motoci.

Sashen NBA-SPIDEL ya kuma bukaci sanin  dalilin da ya sa rundunar ‘yan sandan Najeriya ta bayar da takardar shedar CMRIS, inda ta bayyana cewa babu wata doka da ta bai wa ‘yan sanda ikon bayar da irin wannan lasisi ko satifiket ga masu abin hawa biyo bayan rajistar mota a ofisoshin da suka dace.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleRundunar Sojojin Saman Nijeriya ta tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Kaduna
Next articleAtiku ya gargadi Tinubu kan tauye hakkin ‘yan Jaridu a Nijeriya
Cmris, E-cmr, Nba-spidel, Police, Police Affairs Ministry, Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro

Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a Nijeriya

Ma’aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin Najeriya

SERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan dabo

Rundunar ‘yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed Yerima

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Rikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama da

Recent Posts

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri
  • SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro
  • Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1618 days 7 minutes 26 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 1 hour 48 minutes 51 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a NajeriyaNajeriya na maraba da taimakon Amurka idan za a kare martabarta'Trump ya nanata aniyarsa ta iya ƙaddamar da hari a Najeriya
X whatsapp