Home General CBN ya kara kudin ruwa da kashi 26.75

CBN ya kara kudin ruwa da kashi 26.75

Babban Bankin Najeriya CBN ya sake yin ƙarin kuɗin ruwa daga kashi 26.25 zuwa kashi 26.75 cikin 100.

Hakan na nufin ƙarin rabin kashi ɗaya ne CBN ya yi, duk da ƙasar na fama da hauhawar farashi da tsadar kayan abinci.

Babban Bankin ya sanar da matakin ne a ranar Talata kuma karo na huɗu kenan a jere Babban Bankin ke yin ƙari a bana.

Tun da farko masana sun yi hasashen yin ƙarin a watan Yuni bayan ƙaruwar hauhawar farashin kayayyaki yayin da kuma darajar naira ta faɗi.

sai dai Babban Bankin ya ce yana ɗaukar matakai na daidaita abubuwa nan gaba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp