Home General Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da Rabon kayan aikin Gayya ga kungiyoyin sa Kai daban daban da yawansu ya kai 160 a Kananan hukumomi 8 da ke cikin birni jihar.

Gwamnan ya ce sun zabi bayar da kayan aikin ne a cikin Kananan hukumomi na birni saboda irin yadda ambaliyar ruwan tafi tsananta musamman a wannan Lokacin na Damuna.

Abba Kabir Yusuf ya ce la’akari da irin nasarorin da suka samu a bara na farfado da Hukumar kwashe Shara ta jiha da kuma Rahotannin da Suka Samu na cewa JIhar Kano na daya daga cikin jihohin da za su iya samun ambaliyar ruwa ya zama wajibi dawo da martabar masu aikin Gayya a Birnin fa karkara, in fa ya ce za su ci gaba da basu tallafin fa ya Kamata.

Daga bisani gwamnan na Jan hankalin Yan kungiyoyin sa kan da su yi amfani da kayan da aka ba su yadda yakamata domin tallafawa kokarin gwamnati na yashe magudanan ruwa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp