Home General Tinubu ya bawa NNPCL Umarni kan Matatar Dangote

Tinubu ya bawa NNPCL Umarni kan Matatar Dangote

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya umarci kamfanin man fetur na kasar daya sayarwa da matatar Mai ta Dangode Danyen Man fetur da sauran matatun cikin gida da naira ba da dalar Amurka ba.

shugaban hukumar tattara haraji ta Gwamantin tarayya (FIRS) Zack Adedeji ne ya bayyana hakan jim kadan bayan fitowa daga taron majalisar zartarwa kasar data gudanar ranar litini, bisa jagorancin shugaban kasar Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a birnin Abuja.

Adedeji yace matakin zai taimakawa kasar wajen rage dogaro da dalar Amurka da tayi, sannan kuma zai rage tsadar farashin man fetur da man Diesel da sauran dangoginsu a gidajen Man dake kasar.

ya kara da majalisar zartarwa ta umarci dukkan kamfanin na jihohin kasar dasu fara aiwatar da ita nan take domin habaka harkokin man a fadin Nijeriya.

haka kuma shugaban hukuma FIRs yace sayar da tacen man fetur din daga Matatar ta Dangote zai kasance ne da Naira ba da Dalar Amurka ba.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp