Home General Tinubu ya bawa NNPCL Umarni kan Matatar Dangote

Tinubu ya bawa NNPCL Umarni kan Matatar Dangote

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya umarci kamfanin man fetur na kasar daya sayarwa da matatar Mai ta Dangode Danyen Man fetur da sauran matatun cikin gida da naira ba da dalar Amurka ba.

shugaban hukumar tattara haraji ta Gwamantin tarayya (FIRS) Zack Adedeji ne ya bayyana hakan jim kadan bayan fitowa daga taron majalisar zartarwa kasar data gudanar ranar litini, bisa jagorancin shugaban kasar Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a birnin Abuja.

Adedeji yace matakin zai taimakawa kasar wajen rage dogaro da dalar Amurka da tayi, sannan kuma zai rage tsadar farashin man fetur da man Diesel da sauran dangoginsu a gidajen Man dake kasar.

ya kara da majalisar zartarwa ta umarci dukkan kamfanin na jihohin kasar dasu fara aiwatar da ita nan take domin habaka harkokin man a fadin Nijeriya.

haka kuma shugaban hukuma FIRs yace sayar da tacen man fetur din daga Matatar ta Dangote zai kasance ne da Naira ba da Dalar Amurka ba.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp