Home General Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da Rabon kayan aikin Gayya ga kungiyoyin sa Kai daban daban da yawansu ya kai 160 a Kananan hukumomi 8 da ke cikin birni jihar.

Gwamnan ya ce sun zabi bayar da kayan aikin ne a cikin Kananan hukumomi na birni saboda irin yadda ambaliyar ruwan tafi tsananta musamman a wannan Lokacin na Damuna.

Abba Kabir Yusuf ya ce la’akari da irin nasarorin da suka samu a bara na farfado da Hukumar kwashe Shara ta jiha da kuma Rahotannin da Suka Samu na cewa JIhar Kano na daya daga cikin jihohin da za su iya samun ambaliyar ruwa ya zama wajibi dawo da martabar masu aikin Gayya a Birnin fa karkara, in fa ya ce za su ci gaba da basu tallafin fa ya Kamata.

Daga bisani gwamnan na Jan hankalin Yan kungiyoyin sa kan da su yi amfani da kayan da aka ba su yadda yakamata domin tallafawa kokarin gwamnati na yashe magudanan ruwa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp