Home General Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Ambaliya – Gwamnatin Kano ta raba kayan aikin gayya a jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da Rabon kayan aikin Gayya ga kungiyoyin sa Kai daban daban da yawansu ya kai 160 a Kananan hukumomi 8 da ke cikin birni jihar.

Gwamnan ya ce sun zabi bayar da kayan aikin ne a cikin Kananan hukumomi na birni saboda irin yadda ambaliyar ruwan tafi tsananta musamman a wannan Lokacin na Damuna.

Abba Kabir Yusuf ya ce la’akari da irin nasarorin da suka samu a bara na farfado da Hukumar kwashe Shara ta jiha da kuma Rahotannin da Suka Samu na cewa JIhar Kano na daya daga cikin jihohin da za su iya samun ambaliyar ruwa ya zama wajibi dawo da martabar masu aikin Gayya a Birnin fa karkara, in fa ya ce za su ci gaba da basu tallafin fa ya Kamata.

Daga bisani gwamnan na Jan hankalin Yan kungiyoyin sa kan da su yi amfani da kayan da aka ba su yadda yakamata domin tallafawa kokarin gwamnati na yashe magudanan ruwa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp