Home Labarai Masu Zanga Zanga a jihar Kano sun yi kokarin fasa wani babban...

Masu Zanga Zanga a jihar Kano sun yi kokarin fasa wani babban Kanti

Jami’an tsaro sun tarwatsa gungun wasu matasa da ke kokarin fasa shaguna su kwashe kayan jama’a a safiyar Alhamis a Jihar Kano.

Jim kadan da fara zanga-zangar tsadar rayuwa a Kano ne matasan suka yi wa wani kafafen shago dirar mikiya da sunan kwasar ganima.

Amma jami’an tsaro sun dakile yunkurin, sun kuma fatattake su.

Haka zalika a yankin unguwar rimin kebe dake karamar hukumar Ungogo matasan da suka fito tun da sanyin safiya sun fara kone-konen tayoyi, akna tinunan unguwar.

Sai dai jami’an tsaro sun sami nasarar tarwatsa su, kowa yanzu dai matasan na cigaba da fitowa ta ko ina zuwa cikin birnin kano.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp