Home Labarai Dokar hana zirga -zirga ta dawo aiki a jihar Kano

Dokar hana zirga -zirga ta dawo aiki a jihar Kano

Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana zirga-zirga a jihar daga ƙarfe 12 na rana zuwa karfe 5 na yammacin yau Juma’a, saboda a baiwa mutane damar halartar Sallar juma’a.
Wata sanarwa da ta fito daga jam’ian gwamnatin jihar Kano ta ce dokar dai zata ci-gaba daga ƙarfe biyar na yammacin wannan rana har zuwa lokacin da al’amura suka daidaita.
An shawarci al’ummar jihar da su kasance a gidajensu daga ƙarfe biyar na yammacin yau Jumu’ar domin bin dokar da gwamnatin jihar ta sanya.
A jiya ne Gwamnatin kano ta sanya dokar hana fita a faɗin jihar, biyo bayan shigar ɓata gari cikin zanga-zangar matsin rayuwar da ake tsaka da gudanarwa a faɗin ƙasar.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawaTinubu ya yi karin wa'adin Aiki ga shugaban Custom na NijeriyaGini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar MaiduguriKACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami'antaDino Melaye ya koma jam'iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDPMamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a MaiduguriAn samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga - RibaduHadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu
X whatsapp