Home Labarai Dokar hana zirga -zirga ta dawo aiki a jihar Kano

Dokar hana zirga -zirga ta dawo aiki a jihar Kano

Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana zirga-zirga a jihar daga ƙarfe 12 na rana zuwa karfe 5 na yammacin yau Juma’a, saboda a baiwa mutane damar halartar Sallar juma’a.
Wata sanarwa da ta fito daga jam’ian gwamnatin jihar Kano ta ce dokar dai zata ci-gaba daga ƙarfe biyar na yammacin wannan rana har zuwa lokacin da al’amura suka daidaita.
An shawarci al’ummar jihar da su kasance a gidajensu daga ƙarfe biyar na yammacin yau Jumu’ar domin bin dokar da gwamnatin jihar ta sanya.
A jiya ne Gwamnatin kano ta sanya dokar hana fita a faɗin jihar, biyo bayan shigar ɓata gari cikin zanga-zangar matsin rayuwar da ake tsaka da gudanarwa a faɗin ƙasar.
PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 4 hours 34 minutes 39 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 6 hours 16 minutes 4 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
EFCC ta ce har yanzu tana neman Yahaya Bello ruwa a jalloECOWAS ta caccaki hare-haren ta'addanci da aka kai babban birnin MaliTsohon mataimakain shugaban Nijeriya Atiku ya caccaki APCMutum sama da miliyan biyu ne suka karɓi katin zaɓe a Edo - INECSojojin Mali sun ce sun magance harin da aka kai BamakoSojojin Najeriya sun kama masu safarar bindigogi biyar a FilatoAmbaliya- Al'ummar Maiduguri na ci gaba da karbar tallafiMazauna Djibo a Burkina Faso sun buƙaci cikakkiyar kariya daga ƴan ta'addaƳan bindiga sun kashe mutum biyar a jihar FilatoAn samu raguwar hauhawar farashi a watan Agusta - NBSTinubu ya kai ziyara Maiduguri don jajantawa al'umma iftila'in ambaliyaNAWOJ ta taya Al'ummar Nijeriya Murnan Mauludin Annabi Muhammad S.A.WShugaban Comoros ya samu sauƙi daga raunin wuƙa da aka daɓa masaGwamnatin Najeriya ta yi gargaɗin sake samun mummunar ambaliya a jihohin ƙasar biyuShugaban Comoros ya tsallake 'rijiya da baya'
X whatsapp