Home Labarai Dokar hana zirga -zirga ta dawo aiki a jihar Kano

Dokar hana zirga -zirga ta dawo aiki a jihar Kano

Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana zirga-zirga a jihar daga ƙarfe 12 na rana zuwa karfe 5 na yammacin yau Juma’a, saboda a baiwa mutane damar halartar Sallar juma’a.
Wata sanarwa da ta fito daga jam’ian gwamnatin jihar Kano ta ce dokar dai zata ci-gaba daga ƙarfe biyar na yammacin wannan rana har zuwa lokacin da al’amura suka daidaita.
An shawarci al’ummar jihar da su kasance a gidajensu daga ƙarfe biyar na yammacin yau Jumu’ar domin bin dokar da gwamnatin jihar ta sanya.
A jiya ne Gwamnatin kano ta sanya dokar hana fita a faɗin jihar, biyo bayan shigar ɓata gari cikin zanga-zangar matsin rayuwar da ake tsaka da gudanarwa a faɗin ƙasar.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun Ƙoli
X whatsapp