Home Labarai NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa dake Arewa Maso yammacin kasar.

Wannan na cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafin ta na X a ranar litinin, wanda tace rabon kayan na wani bangare na raba kayan abinci ga mabukata a jihohin kasar 36 da birnin tarayya Abuja wanda ya sami shalewar shugaban kasa Bola Tinubu, wanda ke samun kulawara hukumar Noma da samar da abinci ta kasar.

Sanarwar tace wannan hatsina na daga cikin tan dubu 42 da aka fitar daga cikin rumbun gwamnatin tarayya na “National Strategic Reserve”.

Idan za’a iya tunawa a watan Fabreru Gwamnatin tarayyar Nijiriya tace zata raba hatsi tan dubu 42 domin magance tsadar kayan masarufi da al’ummar kasa suke fama da shi a kasar.

Sai dai a watan Maris, an sami rahoton isar hatsin zuwa wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kwara, Kogi, Ebonyi, Adamawa, Kebbi, Sokoto, da jihar Taraba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp