Home Labarai NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar kaduna SEMA ta gargadi wasu kananan hukumomin jihar kan afkawa matsalar ambariyar ruwa, musamman wadanda ke zauna a hanyoyin ruwa.

Babban sakataren hukumar na jihar Dr Usman Mazudu ne ya bayara da gargadin ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu aka raba manema labarai a jihar.

Yace ya zama wajibi a yiwa al’umma kananan hukumomin gargadim duba da yadda aka maka mamakon ruwan sama tsakanin ranakun lahadi da kuma litinin haka kuma ruwan ya cigaba da zuba kakkautawa.

Ya cigaba da cewa mamakon ruwan saman ka iya haifar da tunbatsar koguna, musamman a kananan hukumomin da kogunan ko kuma wadanda kogin ya ratsa ta cikin su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp