Home Labarai NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar kaduna SEMA ta gargadi wasu kananan hukumomin jihar kan afkawa matsalar ambariyar ruwa, musamman wadanda ke zauna a hanyoyin ruwa.

Babban sakataren hukumar na jihar Dr Usman Mazudu ne ya bayara da gargadin ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu aka raba manema labarai a jihar.

Yace ya zama wajibi a yiwa al’umma kananan hukumomin gargadim duba da yadda aka maka mamakon ruwan sama tsakanin ranakun lahadi da kuma litinin haka kuma ruwan ya cigaba da zuba kakkautawa.

Ya cigaba da cewa mamakon ruwan saman ka iya haifar da tunbatsar koguna, musamman a kananan hukumomin da kogunan ko kuma wadanda kogin ya ratsa ta cikin su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp