Home Labarai NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar kaduna SEMA ta gargadi wasu kananan hukumomin jihar kan afkawa matsalar ambariyar ruwa, musamman wadanda ke zauna a hanyoyin ruwa.

Babban sakataren hukumar na jihar Dr Usman Mazudu ne ya bayara da gargadin ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu aka raba manema labarai a jihar.

Yace ya zama wajibi a yiwa al’umma kananan hukumomin gargadim duba da yadda aka maka mamakon ruwan sama tsakanin ranakun lahadi da kuma litinin haka kuma ruwan ya cigaba da zuba kakkautawa.

Ya cigaba da cewa mamakon ruwan saman ka iya haifar da tunbatsar koguna, musamman a kananan hukumomin da kogunan ko kuma wadanda kogin ya ratsa ta cikin su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp