Home Labarai NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa dake Arewa Maso yammacin kasar.

Wannan na cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafin ta na X a ranar litinin, wanda tace rabon kayan na wani bangare na raba kayan abinci ga mabukata a jihohin kasar 36 da birnin tarayya Abuja wanda ya sami shalewar shugaban kasa Bola Tinubu, wanda ke samun kulawara hukumar Noma da samar da abinci ta kasar.

Sanarwar tace wannan hatsina na daga cikin tan dubu 42 da aka fitar daga cikin rumbun gwamnatin tarayya na “National Strategic Reserve”.

Idan za’a iya tunawa a watan Fabreru Gwamnatin tarayyar Nijiriya tace zata raba hatsi tan dubu 42 domin magance tsadar kayan masarufi da al’ummar kasa suke fama da shi a kasar.

Sai dai a watan Maris, an sami rahoton isar hatsin zuwa wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kwara, Kogi, Ebonyi, Adamawa, Kebbi, Sokoto, da jihar Taraba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp