Home Labarai NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa dake Arewa Maso yammacin kasar.

Wannan na cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafin ta na X a ranar litinin, wanda tace rabon kayan na wani bangare na raba kayan abinci ga mabukata a jihohin kasar 36 da birnin tarayya Abuja wanda ya sami shalewar shugaban kasa Bola Tinubu, wanda ke samun kulawara hukumar Noma da samar da abinci ta kasar.

Sanarwar tace wannan hatsina na daga cikin tan dubu 42 da aka fitar daga cikin rumbun gwamnatin tarayya na “National Strategic Reserve”.

Idan za’a iya tunawa a watan Fabreru Gwamnatin tarayyar Nijiriya tace zata raba hatsi tan dubu 42 domin magance tsadar kayan masarufi da al’ummar kasa suke fama da shi a kasar.

Sai dai a watan Maris, an sami rahoton isar hatsin zuwa wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kwara, Kogi, Ebonyi, Adamawa, Kebbi, Sokoto, da jihar Taraba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp