Babban mai shari’a na ƙasa na 22, Olukayode Ariwoola ya yi ritaya a matsayin Alkalan Alkalan Nijeriya bayan cika shekarun aiki na shekara 70.
Ariwoola, wanda aka haife shi a ranar 22 ga watan Agusta a 1954, ritayar tasa ta kawo karshen aikin da ya shafe shekaru yana yi a fannin shari’a.
Read Also:
A ranar 22 ga watan Nuwamba na 2011 ne aka nada mai shari’a Ariwoola a matsayin alkalin kotun koli , sannan ya sama babban mai shari’a na Nijeriya a 27 ga watan Yuni na 2022 bayan ajiye aikin da mai shari’a Tanko Muhammad yayi.
A ranar 21 ga watan Satumba na 2022, majalisar dattawa ta tabbatar da shi a matsayin babban alkalin Nijeriya.
Anasa rai dai, Kudirat Kekere-Ekun ce za ta gaje shi bayan majalisar shari’a ta kasa NJC, ta bada shawarar nada ta a mukamin.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1464 days 14 hours 29 minutes 20 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1446 days 16 hours 10 minutes 45 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Report By: PRNigeria.com