• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Cutar diphtheria ta kashe mutane 40 bayan sake ɓulla a Kano
  • General
  • Labarai

Cutar diphtheria ta kashe mutane 40 bayan sake ɓulla a Kano

By
Diphtheria, Kano
-
August 29, 2024
Arewa Award

Sabuwar annobar cutar mashaƙon diphtheria da ta ɓarke a jihar Kano ta arewacin Najeriya ta laƙume rayukan fiye da mutane 40 yayinda wasu gommai yanzu haka ke kwance a asibitoci don karɓar kulawa bayan harbuwa da cutar.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito yadda wakilinta ya ganewa idonsa cikar asibitin kula da cutuka masu yaɗuwa na jihar Kano da ake kira IDH ko kuma ‘zana’ maƙil da waɗanda suka harbu da cutar.

Wani jami’in asibitin da ya nemi a sakaya sunansa ya tabbatar mata da yawaitar mutuwar da ake gani kullu yaumin sanadiyyar cutar a cikin nasibitin na Zana ko kuma IDH.

Bayanai sun ce har zuwa tsakar ranar jiya anga dandazon marasa lafiyar da ke son ganin likita a asibitin na Zana sakamakon alamomin cutar ta mashaƙon diphtheria.

Read Also:

  • Ban koma jam’iyyar APC ba – Namadi Sambo
  • DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya
  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC

Rahotanni sun ce makwanni biyu kenan a jere ana ganin ƙaruwar masu fama da wannan cuta da kan riƙe maƙogwaro tare da haddasa zazzabi da kuma ƙuraje a baki ko ɗaɗewar harshe da sauyawar kalar ido.

Wasu majiyoyi sun ce rashin kayakin aiki dama ƙwararrun likitocin da ke duba wannan cuta a sassan jihar shi ne ya haddasa cunkoson jama’a a asibitin wanda ke tsakar birnin Kano.

Tuni dai masu ruwa da tsaki suka ɗaura ɗamarar fara aikin wayar da kan jama’a game da alamomin cutar da kuma yadda za a baiwa kai kariya daga harbuwa da ita, lura da kasancewar cutar ta diphtheria a sahun cutukan da wani kan gogawa wani.

Alƙaluma sun nuna cewa wannan cuta ta fi illa ga ƙananan yara ta yadda ta ke farowa kamar mura gabanin tsananta tare da haddasa asarar rayuka.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1463 days 2 hours 15 minutes 26 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1445 days 3 hours 56 minutes 51 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleShugaban NLC ya kammala ganawa da ƴansanda kan zargin ta’addanci
Next articleSojoji sun hallaka ‘Yan Ta’adda 8 a jihar Kaduna
Diphtheria, Kano

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Ban koma jam’iyyar APC ba – Namadi Sambo

DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya

Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC

Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya

A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya

Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Nan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya – Dangote

Sojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a Zamfara

An samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari Mansur

Gwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Recent Posts

  • Ban koma jam’iyyar APC ba – Namadi Sambo
  • DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya
  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1463 days 2 hours 15 minutes 26 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1445 days 3 hours 56 minutes 51 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Ban koma jam'iyyar APC ba - Namadi SamboDR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiyaNajeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu - OPECTinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyyaA aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a ManguNajeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga SaudiyaBom ya kashe masu yawon murnar sallah a SakkwatoNan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya - DangoteSojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a ZamfaraAn samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari MansurGwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man feturJirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga'Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 'yan asalin KanoGwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci - NLCSojoji sun ce sun hallaka ƴan ta'adda 60 a jihar Borno
X whatsapp