• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Peter Obi yayi Allah wadai da kara kudin Man fetur
  • Labarai

Peter Obi yayi Allah wadai da kara kudin Man fetur

By
Tinubu
-
October 12, 2024
Arewa Award

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi ya kwatanta sake ƙara kuɗin fetur a matsayin “abin takaici”, inda ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta janye ƙarin kuɗin fetur da ta yi.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na X, Obi ya ɗora alhakin halin matsin rayuwa da ƴan Najeriya ke ciki kan gwamnatin tarayya.

Ya ce gwamnati mai ci na kawo tsare-tsare marasa kyau waɗanda ba su dace ba, inda ya ce ƙara kuɗin fetur da kamfanin mai na NNPCL ya yi ba daidai bane.

Read Also:

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-

Martanin Obi na zuwa ne a daidai lokacin da NPPCL ya sanar da sake ƙara kudin mai.

“Ƙarin kuɗin fetur abin Alla-wadai ne ganin cewa ƴan Najeriya na cikin matsin rayuwa wanda gwamnati mai ci ta janyo. Bai dace a ƙara kuɗin mai ba tare da wani bayani ba,” in ji Obi.

Ya ce lamarin abin takaici ne matuka, ganin yadda hakan zai shafi ƴan ƙasar da kuma tattalin arzikinta.

“Ba haka ya kamata a lura da tattalin arziki ba, ba kuma haka ya dace a mulki ƙasa ba. Babu abin da wannan ƙarin zai janyo illa wahala ga ƴan Najeiya,” in ji Peter Obi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • NPPCL
  • Peter Obi
Previous articleSanata Ndume ya bukaci Tinubu ya tausayawa ‘yan Nijeriya
Next articleAPC ta gargaɗi Ndume kan sukar gwamnatin Tinubu
Tinubu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-

Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph

Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Taswirar Katsina

Ƴan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan Katsina

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta a Jihar Benue

Nasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne – Sanusi Kiru

Wata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami’an KAROTA umarni

Sojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOB

Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi

Recent Posts

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-
  • Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph
  • Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1572 days 7 hours 21 minutes 1 second,



Baptist School Students, Kaduna
1554 days 9 hours 2 minutes 26 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu - INECDSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin 'aibata' Tinubu a shafin XGwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan TriumphGwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jiniƳan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan KatsinaRundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami'anta a Jihar BenueNasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne - Sanusi KiruWata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami'an KAROTA umarniSojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOBƳanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar NijarSojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da TarabaNDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
X whatsapp