• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Peter Obi yayi Allah wadai da kara kudin Man fetur
  • Labarai

Peter Obi yayi Allah wadai da kara kudin Man fetur

By
Tinubu
-
October 12, 2024
Arewa Award

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi ya kwatanta sake ƙara kuɗin fetur a matsayin “abin takaici”, inda ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta janye ƙarin kuɗin fetur da ta yi.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na X, Obi ya ɗora alhakin halin matsin rayuwa da ƴan Najeriya ke ciki kan gwamnatin tarayya.

Ya ce gwamnati mai ci na kawo tsare-tsare marasa kyau waɗanda ba su dace ba, inda ya ce ƙara kuɗin fetur da kamfanin mai na NNPCL ya yi ba daidai bane.

Read Also:

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Martanin Obi na zuwa ne a daidai lokacin da NPPCL ya sanar da sake ƙara kudin mai.

“Ƙarin kuɗin fetur abin Alla-wadai ne ganin cewa ƴan Najeriya na cikin matsin rayuwa wanda gwamnati mai ci ta janyo. Bai dace a ƙara kuɗin mai ba tare da wani bayani ba,” in ji Obi.

Ya ce lamarin abin takaici ne matuka, ganin yadda hakan zai shafi ƴan ƙasar da kuma tattalin arzikinta.

“Ba haka ya kamata a lura da tattalin arziki ba, ba kuma haka ya dace a mulki ƙasa ba. Babu abin da wannan ƙarin zai janyo illa wahala ga ƴan Najeiya,” in ji Peter Obi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • NPPCL
  • Peter Obi
Previous articleSanata Ndume ya bukaci Tinubu ya tausayawa ‘yan Nijeriya
Next articleAPC ta gargaɗi Ndume kan sukar gwamnatin Tinubu
Tinubu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro

Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a Nijeriya

Ma’aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin Najeriya

SERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan dabo

Rundunar ‘yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed Yerima

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Recent Posts

  • Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba
  • Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar
  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1618 days 47 minutes 57 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 2 hours 29 minutes 22 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a NajeriyaNajeriya na maraba da taimakon Amurka idan za a kare martabarta'Trump ya nanata aniyarsa ta iya ƙaddamar da hari a Najeriya
X whatsapp