• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Peter Obi yayi Allah wadai da kara kudin Man fetur
  • Labarai

Peter Obi yayi Allah wadai da kara kudin Man fetur

By
Tinubu
-
October 12, 2024
Arewa Award

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi ya kwatanta sake ƙara kuɗin fetur a matsayin “abin takaici”, inda ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta janye ƙarin kuɗin fetur da ta yi.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na X, Obi ya ɗora alhakin halin matsin rayuwa da ƴan Najeriya ke ciki kan gwamnatin tarayya.

Ya ce gwamnati mai ci na kawo tsare-tsare marasa kyau waɗanda ba su dace ba, inda ya ce ƙara kuɗin fetur da kamfanin mai na NNPCL ya yi ba daidai bane.

Read Also:

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera

Martanin Obi na zuwa ne a daidai lokacin da NPPCL ya sanar da sake ƙara kudin mai.

“Ƙarin kuɗin fetur abin Alla-wadai ne ganin cewa ƴan Najeriya na cikin matsin rayuwa wanda gwamnati mai ci ta janyo. Bai dace a ƙara kuɗin mai ba tare da wani bayani ba,” in ji Obi.

Ya ce lamarin abin takaici ne matuka, ganin yadda hakan zai shafi ƴan ƙasar da kuma tattalin arzikinta.

“Ba haka ya kamata a lura da tattalin arziki ba, ba kuma haka ya dace a mulki ƙasa ba. Babu abin da wannan ƙarin zai janyo illa wahala ga ƴan Najeiya,” in ji Peter Obi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • NPPCL
  • Peter Obi
Previous articleSanata Ndume ya bukaci Tinubu ya tausayawa ‘yan Nijeriya
Next articleAPC ta gargaɗi Ndume kan sukar gwamnatin Tinubu
Tinubu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC

APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Recent Posts

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera
  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1667 days 19 hours 42 minutes 48 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1649 days 21 hours 24 minutes 13 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCCAPC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna FubaraMadugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar TouaderaICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA
X whatsapp