Home General Mutum 10 sun mutu, yayin da bakwai suka jikkata bayan rushewar gini...

Mutum 10 sun mutu, yayin da bakwai suka jikkata bayan rushewar gini a Ibadan

Manyan dillalan man fetur a Najeriya, sun tabbatar wa ‘yan ƙasar cewa akwai wadattacen man fetur a ƙasar, don haka ‘yan ƙasar su kwantar da hankalinsu.

Cikin wata sanarwa da shugaban ƙungiyar manyan dillalan, Clement Isong, ya fitar ranar Laraba ya ce akwai wadattacen mai a rumbunan ajiyar matatar mai ta Dangote da na babban kamfanin mai na ƙasar NNPCL.

Isong ya ƙara da cewa babu wata barazana game da ƙarancin man fetur a ƙasar.

A makon nan ne dai kamfanin mai na NNPCL ya ƙara farashin man fetur a ƙasar.

To sai dai duk da haka an riƙa ganin dogayen layuka a wasu gidajen man ƙasar, wani abu da ya ƙara haifar da fargabar ƙaruwar farashin man a zukatan ‘yan ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp