Home Labarai Mutum 10 sun mutu, yayin da bakwai suka jikkata bayan rushewar gini...

Mutum 10 sun mutu, yayin da bakwai suka jikkata bayan rushewar gini a Ibadan

Aƙalla mutum 10 ne suka mutu yayainwa su bakwai suka jikkata bayan faɗuwar gini a Ibadan, babban birnin jihar Oyo.

Cikin wata sanarwa da hukumar kashe gobara ta jihar ta fitar, ta ce lamarin ya faru da tsakar daren da ya gabata a unguwar Jegeda Oluloyo da ke binrin na Ibadan, kamar yadda Jaridar unch ya ruwaito.

Sanarwar ta ƙara da cewa yayin da aka zaƙulo gawarwarkin mutum 10 daga cikin ɓaraguzan ginin, an kuma ceto wasu mutum bakwai da raunuka, sannan an ci gaba da aikin ceton domin nemo ƙarin mutane.

Faɗuwar gine-gine dai wani lamari ne da ke neman zaman ruwan dare a Najeriya, inda da dama takan zo da asarar rayuka masu yawa.

Mahukuntar ƙasar na ɗora alhakin matsalar kan rashin bin ingantaccen tsari da ƙa’ida a lokacin yin gine-ginen.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp