Home General Mutum 10 sun mutu, yayin da bakwai suka jikkata bayan rushewar gini...

Mutum 10 sun mutu, yayin da bakwai suka jikkata bayan rushewar gini a Ibadan

Manyan dillalan man fetur a Najeriya, sun tabbatar wa ‘yan ƙasar cewa akwai wadattacen man fetur a ƙasar, don haka ‘yan ƙasar su kwantar da hankalinsu.

Cikin wata sanarwa da shugaban ƙungiyar manyan dillalan, Clement Isong, ya fitar ranar Laraba ya ce akwai wadattacen mai a rumbunan ajiyar matatar mai ta Dangote da na babban kamfanin mai na ƙasar NNPCL.

Isong ya ƙara da cewa babu wata barazana game da ƙarancin man fetur a ƙasar.

A makon nan ne dai kamfanin mai na NNPCL ya ƙara farashin man fetur a ƙasar.

To sai dai duk da haka an riƙa ganin dogayen layuka a wasu gidajen man ƙasar, wani abu da ya ƙara haifar da fargabar ƙaruwar farashin man a zukatan ‘yan ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp