Home General Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar Dake Hana Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi Ta Kasa NDLEA Reshen Jihar Kano ta Bayyana Cewa ta Samu Tarin Nasarori a Kokarin ta na Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi a Jihar ta Kano

Hukumar Ta Cikin Wata Sanarwa da kakakin ta Sadik Muhammad Maigatari Ya aikewa manema labarai tace, a Watan Jiya Bayan Gurfanar da Wasu da Hukumar ta Kama, Kotu ta Yanke wa Wasu Mutane 22 Hukunci a Gidan Gyaran hali da Tarbiyya

A cewar Sanarwar Wannan Yana daga Kokarin Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi NDLEA ta Jihar Kano Karkashin jagorancin CN. AI Ahmad Wanda Yake aiki tukuru Wajen Kawar da Shan Miyagun kwayoyi a Jihar Kano

Hukumar ta NDLEA tace Zata Cigaba da Tabbatar da kawar da dabi’ar Shaye Shayen Miyagun kwayoyi a Tsakanin Al’ummar Jihar Kano.

Hukumar ta Kuma Godewa Al’ummar Jihar Kano da Gwamnatin jihar ta Kano harma da alkalai Bisa Hadin Kai da Suke baiwa Hukumar Wajen Gudanar da Ayyukan ta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp