Home General Matata Man fetur ta Fatakwal ta fara aiki

Matata Man fetur ta Fatakwal ta fara aiki

Matatar man fetur ta Fatakwal da ke jihar Rivers ta dawo aiki, inda ta fara tace man fetur, kamar yadda babban jami’in hulɗa da jama’a na kamfanin NNPCL, Femi Soneye ya bayyana.

A cewarsa, “yau an samu wata gagarumar nasara domin matatar man fetur ta Fatakwal ta fara tace man fetur.

Wannan wani sabon babi ne a ɓangaren makamashi a Najeriya, da yunƙurin inganta tattalin arzikin ƙasar,” kamar yadda ya bayyana a ranar Talata.

Ya ce za a fara lodin man fetur ɗin a yau Talata, sannan ya ƙara da cewa kamfanin na NNPCL na yin duk mai yiwuwa domin tabbatar da ita ma matatar Warri ta fara aiki, kamar yadda shafin intanet na tashar Chanells ya ruwaito.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp