Home Labarai Dalilin CBN na kayyade hada-hadar kudi ga masu PoS – CBN

Dalilin CBN na kayyade hada-hadar kudi ga masu PoS – CBN

Babban bankin Najeriya CBN ya taƙaita hada-hadar kuɗin da masu PoS za su yi a rana zuwa naira miliyan 1.2.

Wannan umarnin na ƙunshi ne a cikin wata sanarwa da bankin ya fitar a ranar Talata game da taƙaita hada-hadar kuɗi ga wakilan bankuna.

“Bankin ya ɗauki wannan matakin ne domin ƙara jawo hankalin masu hada-hadar kuɗi zuwa ga rage amfani da tsabar kuɗi,” kamar yadda sanarwar, wadda Oladimeji Yisa Taiwo ya sa hannu a madadin daraktan tsare-tsaren fitar da kuɗi.

Zuwa watan Yulin 2024, akwai masu PoS miliyan 3.05 da suke hada-hada, sannan masu PoS da suka yi rajista sun kai miliyan 4.06 kamar yadda tashar Channels ta kalato daga shafin Nigeria Interbank Settlement System Plc.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp